< Psaumes 70 >
1 En mémoire de ce que le Seigneur l’avait sauvé. Ô Dieu, songez à me secourir; Seigneur, hâtez-vous de me venir en aide.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
2 Qu’ils soient confondus, et qu’ils soient couverts de honte, ceux qui cherchent mon âme.
Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
3 Qu’ils retournent en arrière et qu’ils rougissent, ceux qui me veulent des maux. Qu’ils s’en retournent aussitôt en rougissant, ceux qui me disent: Triomphe, triomphe!
Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
4 Mais qu’ils se livrent à des transports de joie et qu’ils exultent d’allégresse, tous ceux qui vous cherchent, et qu’ils disent sans cesse: Que le Seigneur soit glorifié, ceux qui aiment votre salut.
Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
5 Pour moi je suis indigent et pauvre; Dieu, aidez-moi. C’est vous qui êtes mon aide et mon libérateur; Seigneur, ne tardez pas.
Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.