< Psaumes 67 >

1 Dans les hymnes, psaume d’un cantique de David. Que Dieu ait pitié de nous, et qu’il nous bénisse; qu’il fasse briller la lumière de son visage sur nous, et qu’il ait pitié de nous.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă yi mana alheri yă kuma albarkace mu yă kuma sa fuskarsa ta haskaka a kanmu, (Sela)
2 Afin que nous connaissions sur la terre votre voie, et votre salut dans toutes les nations.
don a san hanyoyinka a duniya, cetonka kuma a cikin dukan al’ummai.
3 Que les peuples vous glorifient, ô Dieu, que tous les peuples vous glorifient.
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe ka.
4 Que les nations se réjouissent et exultent, parce que vous jugez les peuples avec équité, et que vous dirigez les nations sur la terre.
Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki, gama kana mulkin mutanenka da adalci kana kuma bi da al’umman duniya. (Sela)
5 Que les peuples vous glorifient, ô Dieu, que tous les peuples vous glorifient.
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe.
6 La terre a donné son fruit. Qu’il nous bénisse, Dieu, notre Dieu,
Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta Allah kuma, Allahnmu, zai albarkace mu.
7 Qu’il nous bénisse, Dieu; et que toutes les extrémités de la terre le redoutent.
Allah yă sa mana albarka, dukan iyakar duniya kuma su ji tsoronsa.

< Psaumes 67 >