< Psaumes 23 >
Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
2 C’est dans un lieu de pâture qu’il m’a placé. C’est auprès d’une eau fortifiante qu’il m’a élevé.
Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
3 Il a fait revenir mon âme. Il m’a conduit dans les sentiers de la justice, à cause de son nom.
yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
4 Car quand je marcherais au milieu de l’ombre de la mort, je ne craindrais point les maux, parce que vous êtes avec moi. Votre verge et votre bâton m’ont consolé.
Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
5 Vous avez préparé en ma présence une table, en face de ceux qui me tourmentent. Vous avez oint ma tête d’huile; et mon calice enivrant, combien il est magnifique!
Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
6 Et votre miséricorde me suivra tous les jours de ma vie, Afin que j’habite dans la maison du Seigneur durant de longs jours.
Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.