< Michée 5 >
1 Maintenant tu seras ravagée, ville de voleurs; ils ont mis le siège devant nous; avec la verge ils frapperont la joue du juge d’Israël.
Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa, gama an kewaye mu da yaƙi. Za su bugi kumatun mai mulkin Isra’ila da sandar ƙarfe.
2 Et toi, Bethléem Ephrata, tu es très petit entre les mille de Juda; de toi sortira pour moi celui qui doit être le dominateur en Israël, et sa génération est du commencement, des jours de l’éternité.
“Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
3 À cause de cela, il les livrera jusqu’au jour où celle qui doit enfanter enfantera, et les restes de ses frères se tourneront vers les fils d’Israël.
Saboda haka za a yashe Isra’ila har sai wadda take naƙuda ta haihu sauran’yan’uwansa kuma sun dawo su haɗu da Isra’ilawa.
4 Et il demeurera ferme, et il paîtra son troupeau dans la force du Seigneur, dans la sublimité du nom du Seigneur son Dieu; et ils se convertiront, parce qu’alors il sera glorifié jusqu’aux extrémités de la terre.
Zai tsaya yă yi kiwon garkensa da ƙarfin Ubangiji, cikin girman sunan Ubangiji Allahnsa. Za su kuma zauna lafiya, gama girmansa za tă kai har ƙarshen duniya.
5 Et celui-ci sera la paix: lorsque l’Assyrien sera venu dans notre terre, et qu’il aura foulé aux pieds le pavé de nos maisons, nous susciterons contre lui sept pasteurs et huit hommes du premier rang.
Zai kuma zama salamarsu. Sa’ad da Assuriyawa suka kawo wa ƙasarmu hari suka tattake kagarunmu, za mu tā da makiyaya bakwai, har ma shugabannin mutane takwas su yi gāba da su.
6 Et ils gouverneront la terre d’Assur avec le glaive, et la terre de Nemrod avec ses propres lances; et il nous délivrera de l’Assyrien, lorsqu’il sera venu dans notre terre, et qu’il aura foulé aux pieds le sol de nos confins.
Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi, ƙasar Nimrod kuma da zaran takobi. Zai cece mu daga hannun Assuriyawa sa’ad da suka kawo wa ƙasarmu hari suka kuma tattake zuwa cikin iyakokinmu.
7 Et les restes de Jacob seront au milieu de beaucoup de peuples comme la rosée du Seigneur, comme des gouttes sur l’herbe, qui n’attend pas un homme, et n’espère pas dans les fils des hommes.
Raguwar Yaƙub za tă kasance a tsakiyar mutane masu yawa kamar raɓa daga Ubangiji, kamar yayyafi a kan ciyawa, wanda ba ya jiran mutum ko kuma yă dakata wa ɗan adam.
8 Et les restes de Jacob seront parmi les nations, et au milieu de beaucoup de peuples, comme un lion parmi les bêtes des forêts, comme le petit d’un lion parmi les troupes de menu bétail; lorsqu’il a traversé un troupeau, et foulé aux pieds, et ravi sa proie, il n’y a personne qui la lui arrache.
Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai, a cikin mutane masu yawa, kamar zaki a cikin sauran namun jeji, kamar ɗan zaki cikin garken tumaki, wanda yake tattaka yă kuma yi kaca-kaca da su sa’ad da yake ratsa a cikinsu, ba kuwa wanda zai cece su.
9 Ta main s’élèvera sur ceux qui te combattent, et tous tes ennemis périront.
Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka, za a hallaka maƙiyanka duka.
10 Et il arrivera en ce jour-là, dit le Seigneur, j’enlèverai tes chevaux du milieu de toi, et je briserai tes quadriges.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji “Zan hallaka dawakanku daga cikinku, in kuma rurrushe kekunan yaƙinku.
11 Et je ruinerai les cités de ton pays, et je détruirai toutes tes fortifications; j’enlèverai les maléfices de ta main, et il n’y aura plus de divinations dans toi.
Zan hallaka biranen ƙasarku in yi rugu-rugu da dukan katangunku.
12 Et je ferai périr tes images taillées au ciseau et les statues du milieu de toi, et tu n’adoreras plus les ouvrages de tes mains.
Zan kawar da maitarku, ba za a ƙara yin sihiri ba.
13 Et j’arracherai tes bocages du milieu de toi, et je briserai tes cités.
Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa da keɓaɓɓun duwatsunku a cikinku, nan gaba ba za ku ƙara rusuna wa aikin hannuwanku ba.
14 Et j’exercerai dans ma fureur et dans mon indignation la vengeance sur toutes les nations qui ne m’ont pas écouté.
Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku in kuma rurrushe biranenku.
Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala a kan al’umman da ba su yi mini biyayya ba.”