< Juges 12 >
1 Mais voilà que dans Ephraïm s’éleva une sédition; car les hommes de cette tribu passant vers l’aquilon, dirent à Jephté: Pourquoi marchant au combat contre les enfants d’Ammon, n’as-tu pas voulu nous appeler, afin que nous allassions avec toi? Aussi incendierons-nous ta maison.
Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
2 Jephté leur répondit: Nous avions un grand débat moi et mon peuple Contre les enfants d’Ammon; je vous ai appelés, pour me donner du secours, et vous ne l’avez pas Voulu faire.
Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
3 Ce que voyant, j’ai mis mon âme en mes mains, j’ai passé chez les enfants d’Ammon, et le Seigneur les a livrés en mes mains. En quoi ai-je mérité que vous vous éleviez contre moi pour me faire la guerre?
Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
4 C’est pourquoi ayant appelé à lui tous les hommes de Galaad, il combattit contre Ephraïm: et les hommes de Galaad battirent Ephraïm, parce qu’il avait dit: Galaad est un fugitif d’Ephraïm, et il habite au milieu d’Ephraïm et de Manassé.
Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
5 Et les Galaadites occupèrent les gués du Jourdain, par lesquels Ephraïm devait revenir; et lorsqu’il y venait quelqu’un de l’armée d’Ephraïm, fuyant, et qu’il disait: Je vous conjure de me permettre de passer, les Galaadites lui répondaient: Est-ce que tu es Ephrathéen? lequel disant: Je ne le suis pas,
Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
6 Ils lui demandaient: Dis donc Schibboleth, ce qu’on interprète par Epi. Il répondait Sibboleth, ne pouvant pas exprimer épi avec la même lettre. Et aussitôt, après l’avoir saisi, on regorgeait au passage même du Jourdain. Or, il périt en ce temps quarante-deux mille hommes d’Ephraïm.
sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
7 Ainsi, Jephté Galaadite jugea Israël pendant six ans; et il mourut et fut enseveli dans sa ville de Galaad.
Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
8 Après lui Abésan de Bethléhem jugea Israël.
Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
9 Il eut trente fils et autant de filles, qu’il maria, les établissant hors de chez lui; et il reçut pour ses fils des femmes en même nombre, les admettant dans sa maison. Abésan jugea Israël pendant sept ans;
Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
10 Et il mourut et fut enseveli à Bethléhem.
Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
11 À Abésan succéda Ahialon Zabulonite; et il jugea Israël pendant dix ans;
Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
12 Et il mourut et fut enseveli dans Zabulon.
Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
13 Après lui, Abdon, fils d’Illel, Pharathonite, jugea Israël;
Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
14 Il eut quarante fils, et d’eux trente petits-fils, qui montaient sur soixante-dix poulains d’ânesses; et il jugea Israël pendant huit ans;
Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
15 Et il mourut et fut enseveli à Pharathon de la terre d’Ephraïm, sur la montagne d’Amalec.
Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.