< 1 Chroniques 8 >
1 Or Benjamin engendra Balé son premier-né, Asbel le second, Ahara le troisième,
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
2 Nohaa le quatrième, et Rapha le cinquième.
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 Et les fils de Balé furent Addar, Géra et Ahiud,
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 Abisué aussi, Naaman, et Ahoé;
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 Mais encore Géra, Séphuphan et Huram.
Gera, Shefufan da Huram.
6 Ceux-là sont fils d’Ahod, et princes des familles habitant à Gabaa, lesquels furent transférés à Manahath:
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 C’est-à-dire Naaman, et Achia, et Géra; lui-même, Ahod, les transféra, et il engendra Oza et Ahiud.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 Mais Saharaïm engendra dans la contrée de Moab, après qu’il eut renvoyé Husim et Bara, ses femmes.
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9 Il engendra donc de Hodès, sa femme, Joab, Sébia, Mosa et Molchom:
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
10 Jéhus aussi, et Séchia, et Marma; ceux-là sont ses fils et princes dans leurs familles.
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
11 Or Méhusim engendra Abitob et Elphaal.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 Mais les fils d’Elphaal sont Héber, Misaam, et Samad: celui-ci bâtit Ono, et Lod et ses filles,
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
13 Baria et Sama lurent princes des familles habitant à Aïalon: ce sont eux qui chassèrent les habitants de Geth.
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 De plus, Ahio, Sésac, Jérimoth,
Ahiyo, Shashak, Yeremot
16 Michaël, Jespha et Joha, sont les fils de Baria,
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 Et Zabadia, Mosollam, Hézéci, Aéber,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 Jésamari, Jezlia et Johab, les fils d’Elphaal;
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
20 Elioénaï, Séléthaï, Eliel,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
21 Adaïa. Baraïa et Samarath, les fils de Séméi;
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 Jespham, Héber, Eliel,
Ishfan, Eber, Eliyel,
24 Hanania, Aelam, Anathothia,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 Jephdaïa et Phanuel, les fils de Sésac;
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 Samsari, Sohoria, Otholia,
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
27 Jersia, Elia et Zéchri, les fils de Jéroham.
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 Ce sont là les patriarches et les princes des familles qui ont habité à Jérusalem.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 Mais à Gabaod habitèrent Abigabaaon, dont le nom de la femme était Maacha;
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 Son fils, premier-né, Abdon, et les autres, Sur, Cis, Baal et Nadab,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 Et aussi Gédor, Ahio, Zacher et Macelloth;
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 Et Macelloth engendra Samaa; et ils habitèrent vis-à-vis de leurs frères, à Jérusalem, avec leurs frères.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 Or Ner engendra Cis, et Cis engendra Saül. Mais Saül engendra Jonathan, Melchisua, Abinadab et Esbaal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 Et le fils de Jonathan fut Méribbaal, et Méribbaal engendra Micha.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 Les fils de Micha furent Phithon, Mélech, Tharaa et Ahaz,
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 Et Ahaz engendra Joada, et Joada engendra Alamath, Azmoth et Zamri: or Zamri engendra Mosa;
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 Et Mosa engendra Banaa, dont le fils fut Rapha, de qui est né Elasa, qui engendra Asel.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 Or Asel eut six fils de ces noms: Ezricam, Bocru, Ismaël, Saria, Obdia et Hanan: tous ceux-là furent fils d’Asel.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 Mais les fils d’Esec, son frère: Ulam, le premier-né, Jéhus, le second, et Eliphalet, le troisième.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 Et les fils d’Ulam furent des hommes très vigoureux et tendant l’arc avec une grande force; ayant beaucoup de fils et de petits-fils, jusqu’à cent cinquante. Tous ceux-là sont les fils de Benjamin.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.