< Psaumes 114 >

1 Quand Israël sortit d'Égypte, et la maison de Jacob de chez le peuple barbare,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Juda fut le sanctuaire de Dieu, Israël devint son empire.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 La mer le vit et s'enfuit; le Jourdain retourna en arrière.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Les montagnes bondirent comme des béliers, et les collines comme des agneaux.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Qu'avais-tu, ô mer, pour t'enfuir? Et toi, Jourdain, pour retourner en arrière?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 Vous, montagnes, pour bondir comme des béliers, et vous, collines, comme des agneaux?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Terre, tremble devant la face du Seigneur, devant la face du Dieu de Jacob,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 Qui change le rocher en étang, la pierre dure en sources d'eaux.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Psaumes 114 >