< Psaumes 114 >

1 Quand Israël sortit d'Egypte, [et] la maison de Jacob d'avec le peuple barbare,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Juda devint une chose sacrée à Dieu, [et] Israël son empire.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 La mer le vit, et s'enfuit, le Jourdain s'en retourna en arrière.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Les montagnes sautèrent comme des moutons, [et] les coteaux comme des agneaux.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Ô mer! qu'avais-tu pour t'enfuir? [et toi] Jourdain, pour retourner en arrière?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 [Et] vous montagnes, que vous ayez sauté comme des moutons; et vous coteaux, comme des agneaux?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Ô terre! tremble pour la présence du Seigneur, pour la présence du Dieu de Jacob;
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 Qui a changé le rocher en un étang d'eaux, [et] la pierre très dure en une source d'eaux.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Psaumes 114 >