< Néhémie 10 >

1 Or [ceux qui] apposèrent leurs seings, [furent], Néhémie, qui est Attirsatha, fils de Hachalia, et Sédécias.
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2 Séraja, Hazaria, Jérémie,
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3 Pashur, Hamaria, Malkija,
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4 Hattus, Sébania, Malluc,
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5 Harim, Mérémoth, Hobadia,
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6 Daniel, Guinnethon, Baruc,
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7 Mésullam, Abija, Mijamin,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8 Mahazia, Bilgaï et Sémahia. Ce [furent]-là les Sacrificateurs.
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9 Des Lévites: Jésuah fils d'Azania, Binnui d'entre les enfants de Hénadad, et Kadmiel.
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10 Et leurs frères, Sébania, Hodija, Kélita, Pélaja, Hanan,
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11 Micaï, Réhob, Asabja.
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12 Zaccur, Sérebia, Sébania,
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13 Hodija, Bani et Béninu.
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14 Des Chefs du peuple, Parhos, Pahath-Moab, Hélam, Zattu, Bani,
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15 Bunni, Hazgad, Bébaï,
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16 Adonija, Bigvaï, Hadin,
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17 Ater, Ezéchias, Hazur,
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18 Hodija, Hasum, Betsaï,
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19 Hariph, Hanathoth, Nébaï,
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20 Magpihas, Mésullam, Hézir,
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21 Mésézabéel, Tsadok, Jadduah,
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22 Pélatia, Hanan, Hanaja,
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23 Osée, Hanania, Hasub,
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24 Lohès, Pilha, Sobek,
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25 Réhum, Hasabna, Mahaséja,
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26 Ahija, Hanan, Hunan,
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27 Malluc, Harim et Bahana.
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28 Quant au reste du peuple les Sacrificateurs, les Lévites, les portiers, les chantres, les Néthiniens, et tous ceux qui s'étaient séparés des peuples des pays pour [faire] la Loi de Dieu, leurs femmes, leurs fils, et leurs filles, tous ceux qui étaient capables de connaissance et d'intelligence,
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29 Adhérèrent entièrement à leurs frères, les plus considérables d'entre eux, et prêtèrent serment avec exécration et jurèrent de marcher dans la Loi de Dieu, qui avait été donnée par le moyen de Moïse serviteur de Dieu, et de garder et de faire tous les commandements de l'Eternel notre Seigneur, ses jugements et ses ordonnances;
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
30 Et de ne donner point de nos filles aux peuples du pays, et de ne prendre point leurs filles pour nos fils;
“Mun yi alkawari ba za mu ba da’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri’ya’yansu mata wa’ya’yanmu maza ba.
31 Et de ne prendre rien le jour du Sabbat, ou tel autre jour sanctifié, des peuples du pays, qui apportent des marchandises, et toutes sortes de denrées le jour du Sabbat, pour les vendre; et d'abandonner la septième année, avec tout le droit d'exiger ce qui est dû.
“Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
32 Nous fîmes aussi des ordonnances, nous chargeant de donner chaque année la troisième partie d'un sicle, pour le service de la maison de notre Dieu;
“Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
33 Pour les pains de proposition, pour le gâteau continuel, et pour l'holocauste continuel; et pour ceux des Sabbats, des nouvelles lunes, et des fêtes solennelles; pour les choses saintes, et pour les offrandes pour le péché, afin de réconcilier Israël; enfin, pour tout ce qui se faisait dans la maison de notre Dieu.
Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
34 Nous jetâmes aussi le sort touchant le bois des oblations, tant les sacrificateurs et les Lévites, que le peuple; afin de l'amener dans la maison de notre Dieu, selon les maisons de nos pères, et dans les temps déterminés, d'année en année, pour brûler sur l'autel de notre Dieu, ainsi qu'il est écrit dans la Loi.
“Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
35 [Nous ordonnâmes] aussi que nous apporterions dans la maison de l'Eternel, d'année en année, les premiers fruits de notre terre, et les prémices de tous les fruits de tous les arbres;
“Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
36 Et [que nous rachèterions] les premiers-nés de nos fils, et de nos bêtes, comme il est écrit dans la Loi; et que nous amènerions en la maison de notre Dieu, aux Sacrificateurs qui font le service dans la maison de notre Dieu, les premiers-nés de nos bœufs et de notre menu bétail.
“Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
37 Et que nous apporterions les prémices de notre pâte, nos oblations, les fruits de tous les arbres, le vin, et l'huile aux Sacrificateurs, dans les chambres de la maison de notre Dieu, et la dîme de notre terre aux Lévites, et que les Lévites prendraient les dîmes par toutes les villes de notre labourage;
“Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
38 Et qu'il y aurait un Sacrificateur, fils d'Aaron, avec les Lévites pour dîmer les Lévites, et que les Lévites apporteraient la dîme de la dîme en la maison de notre Dieu, dans les chambres, au lieu où étaient les greniers.
Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
39 (car les enfants d'Israël? et les enfants de Lévi devaient apporter dans les chambres l'oblation du froment, du vin? et de l'huile; et là étaient les ustensiles du Sanctuaire, et les Sacrificateurs qui font le service, et les portiers, et les chantres ) et que nous n'abandonnerions point la maison de notre Dieu.
Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama. “Ba za mu ƙyale gidan Allahnmu ba.”

< Néhémie 10 >