< 1 Chroniques 8 >

1 Or Benjamin engendra Bélah, qui fut son premier-né, Asbel le second, Achrah le troisième,
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
2 Noah le quatrième, et Rapha le cinquième.
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 Et les enfants de Bélah furent, Addar, Guéra, Abihud.
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 Abisuah, Nahaman, Ahoah,
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 Guéra, Séphuphan, et Huram.
Gera, Shefufan da Huram.
6 Ce sont là les enfants d'Ehud. Ceux-là étaient chefs des pères des habitants de Guéba, qui furent transportés à Manahath.
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 Et Nahaman, et Ahija, et Guéra, qui les transporta; [et] qui après engendra Huza et Ahihud.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 Or Saharajim, après les avoir renvoyés, eut des enfants au pays de Moab, de Husim, et de Bahara ses femmes.
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9 Et il engendra, de Hodés sa femme Jobab, Tsibia, Mesa, Malcam,
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
10 Jehuts, Socja, et Mirma. Ce sont là ses enfants, chefs des pères.
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
11 Mais de Husim il engendra Abitub, Elpahal.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 Et les enfants d'Elpahal furent Héber, Misham, et Semed, qui bâtit Onò, et Lod, et les villes de son ressort.
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
13 Et Bériha et Sémah furent chefs des pères des habitants d'Ajalon; ils mirent en fuite les habitants de Gath.
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 Et Ahio, Sasak, Jérémoth,
Ahiyo, Shashak, Yeremot
15 Zébadia, Harad, Héder,
Zebadiya, Arad, Eder,
16 Micaël, Jispa, et Joha, enfants de Bériha.
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 Et Zébadia, Mesullam, Hiski, Héber,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 Jisméraï, Jizlia, et Jobab, enfants d'Elpahal.
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
19 Et Jakim, Zicri, Zabdi,
Yakim, Zikri, Zabdi,
20 Elihenaï, Tsillethaï, Eliël,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
21 Hadaja, Beraja, et Simrath, enfants de Simhi.
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 Et Jispan, Héber, Eliël,
Ishfan, Eber, Eliyel,
23 Habdon, Zicri, Hanan,
Abdon, Zikri, Hanan,
24 Hananja, Hélam, Hantothija,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 Jiphdeja et Pénuël, enfants de Sasak.
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 Et Samseraï, Seharia, Hathalija,
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
27 Jaharésia, Elija, et Zicri, enfants de Jéroham.
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 Ce sont là les chefs des pères selon les générations qui furent chefs; et ils habitèrent à Jérusalem.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 Et le père de Gabaon habita à Gabaon, sa femme avait nom Mahaca.
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 Et son fils premier-né fut Habdon, puis Tsur, Kis, Bahal, Nadab,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 Guédor, Ahio, et Zeker.
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 Et Mikloth engendra Siméa. Ils habitèrent aussi vis-à-vis de leurs frères à Jérusalem, avec leurs frères.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 Et Ner engendra Kis, et Kis engendra Saül, et Saül engendra Jonathan, Malki-suah, Abinadab, et Esbahal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 Le fils de Jonathan fut Mérib-bahal; et Mérib-bahal engendra Mica.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 Et les enfants de Mica furent, Pithon, Mélec, Taréah, et Achaz.
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 Et Achaz engendra Jéhohadda; et Jéhohadda engendra Halemeth, Hasmaveth, et Zimri; et Zimri engendra Motsa.
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 Et Motsa engendra Binha, qui eut pour fils Rapha, qui eut pour fils Elhasa, qui eut pour fils Atsel.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 Et Atsel eut six fils, dont les noms sont, Hazrikam, Bocru, Ismaël, Séharia, Hobadia, et Hanan; tous ceux-là furent enfants d'Atsel.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 Et les enfants de Hesek son frère furent, Ulam son premier-né, Jéhu le second, Eliphelet le troisième.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 Et les enfants d'Ulam furent des hommes forts et vaillants, tirant bien de l'arc, et ils eurent beaucoup de fils et de petits-fils, jusqu'à cent cinquante; tous des enfants de Benjamin.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.

< 1 Chroniques 8 >