< Proverbes 5 >

1 Mon fils, sois attentif à ma sagesse, et prête l'oreille à mes discours;
Ɗana, ka mai da hankali ga hikimata ka saurara da kyau ga kalmomin basirata,
2 afin de conserver ta pensée pure. C'est la sagesse de mes lèvres qui te fait cette recommandation: Ne t'attache point à la femme trompeuse.
don ka ci gaba da yin kome daidai leɓunanka za su adana sani.
3 Car le miel découle des lèvres de la femme débauchée, qui, pour un temps charmera ton palais.
Gama leɓunan mazinaciya na ɗigan zuma, maganarta tana da sulɓi fiye da mai;
4 Mais après tu la trouveras plus amère que le fiel, et plus aiguë qu'un glaive à double tranchant.
amma a ƙarshe tana da ɗaci kamar tafashiya, mai ci kamar takobi mai kaifi biyu.
5 Car les pieds de la folie conduisent ceux qui l'aiment à l'enfer, en compagnie de la mort, et ses pas ne laissent point de traces. (Sheol h7585)
Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
6 Elle ne chemine point dans les voies de vie; mais ses sentiers sont glissants et difficiles à suivre.
Ba ta wani tunanin rayuwa; hanyoyinta karkatacce ne, amma ba tă sani ba.
7 Maintenant donc, ô mon fils, écoute-moi, et ne rends point vaines mes paroles.
Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; kada ku juye daga abin da nake faɗa.
8 Fais que ta voie soit loin d'elle; ne t'approche pas des portes de sa demeure.
Ku yi nesa da hanyarta, kana ku je kusa da ƙofar gidanta,
9 De peur qu'elle ne livre ta vie à des étrangers, et tes biens à des gens sans pitié;
don kada ku ba da ƙarfi mafi kyau ga waɗansu da kuma shekarunku ga wani marar imani,
10 de peur que des étrangers ne se rassasient de tes richesses, et que le fruit de tes labeurs ne s'en aille dans la maison d'autrui;
don kada baƙi su yi biki a kan dukiyarku wahalarku ta azurta gidan wani mutum dabam.
11 et tu te repentirais à ton dernier jour, quand les chairs de ton corps seraient consumées, et tu dirais
A ƙarshen rayuwarku za ku yi ta nishi, sa’ad da namanku da jikinku suka zagwanye.
12 Pourquoi ai-je haï la discipline, et pourquoi mon cœur a-t-il éludé les réprimandes?
Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
13 Je n'ai point écouté la voix de celui qui me corrigeait et m'enseignait, et je ne lui ai point prêté l'oreille.
Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
14 J'ai failli être en butte à tous les maux, au milieu de l'église et de la synagogue.
Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
15 Bois des eaux de tes vases et des sources de ton puits.
Ku sha ruwa daga tankinku, ruwa mai gudu daga rijiyarku.
16 Prends garde que chez toi les eaux ne débordent de ta fontaine, et que tes eaux ne s'écoulent dans les places publiques.
In maɓulɓulanku suka cika suna malala har waje, rafuffukan ruwanku a dandalin jama’a?
17 Possède-les seul, et que nul étranger n'y ait part.
Bari su zama naka kaɗai, don kada ka raba da baƙi.
18 Que l'eau de ta fontaine soit vraiment à toi, et réjouis-toi en la femme de ta jeunesse.
Bari maɓulɓulanka ya zama mai albarka, bari kuma ka yi farin ciki da matar ƙuruciyarka.
19 Qu'elles soit pour toi comme la biche bien-aimée, comme le faon de tes grâces; qu'elle soit considérée comme ton bien propre, qu'elle t'assiste en toute circonstance; car, ravi de son amour, tu vivras longtemps.
Ƙaunatacciyar mariri, barewa mai kyan gani, bari mamanta su ishe ka kullum, bari ƙaunarta ta ɗauke hankalinka kullum.
20 Garde-toi de l'intimité avec une étrangère; ne te laisse pas enlacer dans les bras d'une femme qui n'est point la tienne.
Ɗana, me ya sa za ka bari mazinaciya ta ɗauke maka hankali? Don me za ka rungume matar wani?
21 Car les voies de l'homme sont devant les yeux du Seigneur, et Il observe tous ses entiers.
Gama hanyar mutum a bayyane take a gaban Ubangiji, yana kuma lura da dukan hanyoyinsa.
22 Les iniquités pourchassent l'homme, et chacun est étreint par les chaînes de son péché.
Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
23 Un tel homme meurt comme ceux qui n'ont point de discipline, et il a été renversé dans la plénitude de ses jours; et sa folie l'a perdu.
Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.

< Proverbes 5 >