< 1 Rois 9 >

1 Après que Salomon eut achevé de bâtir le temple du Seigneur et le palais du roi, et tout ce qu'il avait eu dessein de construire,
Sa’ad da Solomon ya gama ginin haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki, ya kuma yi dukan abin da yake so yă yi,
2 Le Seigneur apparut une seconde fois à Salomon, comme en Gabaon déjà il lui était apparu.
sai Ubangiji ya bayyana gare shi sau na biyu, kamar yadda ya bayyana masa a Gibeyon.
3 Et le Seigneur lui dit: J'ai entendu ta prière et les oraisons que tu as faites devant moi; et je t'ai accordé tout ce que tu avais demandé, j'ai sanctifié ce temple que tu as bâti pour que mon nom y résidât à jamais; mes yeux et mon cœur y seront toujours.
Ubangiji ya ce masa, “Na ji addu’arka da kuma roƙon da ka yi a gabana; na tsarkake wannan haikali wanda ka gina, ta wurinsa Sunana zai kasance a can har abada. Idanuna da zuciyata kullum za su kasance a can.
4 Pour toi, si tu marches devant moi, comme a marché David ton père, en droiture et sainteté de cœur, pour agir selon tout ce que je t'ai ordonné; si tu observes mes commandements et mes ordonnances,
“Kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana da mutunci a zuci da kuma gaskiya, kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka yi dukan abin da na umarta, ka kuma yi biyayya da ƙa’idodina da kuma dokokina,
5 Je maintiendrai à jamais ton trône sur Israël comme je l'ai promis à David ton père, disant: Jamais il ne manquera d'hommes issus de toi pour régner sur Israël;
zan kafa kujerar sarautarka a bisa Isra’ila har abada, kamar yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani a kan kujerar sarautar Isra’ila ba.’
6 Mais si vous et vos enfants vous détournez de moi, si vous n'observez point les commandements et les ordonnances que Moïse vous a fait connaître; si vous suivez, si vous servez d'autres dieux, si vous les adorez,
“Amma in kai, ko’ya’yanka maza, suka juye daga gare ni, ba ku kuma kiyaye umarnai da ƙa’idodin da na ba ku ba, kuka yi gaba, kuka bauta wa waɗansu alloli, kuka kuma yi musu sujada,
7 J'enlèverai Israël de la terre où je l'ai établi; le temple que j'ai sanctifié par mon nom, je le rejetterai de devant ma face; Israël sera, parmi tous les peuples, comme une chose effacée, comme un sujet de moquerie.
sai in yanke mutanen Isra’ila daga ƙasar da na ba su, in kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Isra’ila kuwa za tă zama abin gori da abin dariya a cikin dukan mutane.
8 Ce temple si haut sera en un tel état, que le passant, frappé de stupeur, sifflera et dira: Pourquoi donc le Seigneur a-t-il ainsi traité cette terre et ce temple?
Wannan haikali zai zama tarin juji. Duk wanda ya wuce ta hanyan nan kuwa zai ji tausayi, yă kuma yi tsaki yana cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka ga wannan ƙasa da kuma wannan haikali?’
9 Et on lui répondra: C'est pour avoir abandonné le Seigneur leur Dieu, qui avait ramené leurs pères de l'Égypte, et de la maison de servitude; ils se sont attachés à des dieux étrangers, ils les ont adorés, et les ont servis; voilà pourquoi le Seigneur a fait retomber sur eux leurs propres crimes. Or, le roi Salomon avait déjà conduit la fille du Pharaon de la ville de David au palais qu'en ces temps-là il s'était bâti.
Mutane za su amsa su ce, ‘Saboda sun yashe Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna yin musu sujada, suna bauta musu ne, ya sa Ubangiji ya kawo dukan masifan nan a kansu.’”
10 Pendant les vingt ans qu'il mit à construire les deux édifices, le temple du Seigneur et le palais du roi,
A ƙarshen shekaru ashirin da Solomon ya ɗauka yana gina haikalin Ubangiji da fadan sarki,
11 Hiram, roi de Tyr, vint en aide à Salomon en lui donnant des cèdres et des sapins, de l'or et tout ce qu'il voulut; en échange le roi donna à Hiram vingt villes de la province de Galilée.
sai Sarki Solomon ya ba wa Hiram sarkin Taya garuruwa ashirin a yankin Galili, gama Hiram ya tanada masa da dukan katakai al’ul da na fir, da kuma zinariyar da ya bukaci domin aiki.
12 Et Hiram sortit de Tyr, et alla en Galilée pour voir les villes que lui avait données Salomon; mais elles ne lui plurent pas,
Amma sa’ad da Hiram ya zo daga Taya don yă ga garuruwan da Solomon ya ba shi, sai bai ji daɗi ba.
13 Et il dit: Que sont ces villes que tu m'as données, frère? Et il les appela Orion, nom qu'elles portent encore de nos jours.
Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau.
14 Ensuite, Hiram apporta à Salomon cent vingt talents d'or.
Hiram kuwa ya aika wa sarki talenti 120 na zinariya.
15 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Ga lissafin ma’aikatan gandun da Sarki Solomon ya ɗauka don ginin haikalin Ubangiji, da fadarsa, da madogaran gini, da katangar Urushalima, da kuma Hazor Megiddo da Gezer.
16 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
(Fir’auna sarkin Masar ya kai wa Gezer hari, ya kuma ci ta da yaƙi. Ya sa mata wuta, ya kashe Kan’aniyawanta mazaunan wurin, ya kuma ba da ita a matsayin kyautar aure ga’yarsa, matar Solomon.
17 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Solomon kuwa ya sāke gina Gezer.) Ya gina Bet-Horon ta Kwari,
18 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
da Ba’alat, da Tadmor a hamada, na cikin ƙasarsa.
19 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Haka kuma ya gina dukan biranen ajiyarsa, da garuruwa domin kekunan yaƙinsa, da garuruwa domin dawakansa. Ya gina duk abin da ya so yă ginawa a Urushalima, da Lebanon, da kuma ko’ina a dukan yankin da ya yi mulki.
20 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa da Yebusiyawan da suka ragu a ƙasar (waɗanda ba Isra’ilawa ba ne),
21 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
wato, waɗanda suka ragu a ƙasar, waɗanda Isra’ilawa ba su iya hallakawa ba, su ne Solomon ya ɗauka su zama bayinsa don aikin gandu, kamar yadda yake har wa yau.
22 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Amma Solomon bai mai da Isra’ilawa bayi ba; su ne mayaƙansa, shugabannin gwamnatinsa, dogarawansa, shugabannin sojojinsa, da shugabanninsa na kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙinsa.
23 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Su ne kuma manyan shugabanni masu lura da ayyukan Solomon, su ne shugabanni 550 masu lura da mutanen da suke aiki.
24 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Bayan’yar Fir’auna ta haura daga Birnin Dawuda zuwa fadan da Solomon ya gina mata, sai ya gina madogaran gini.
25 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Sau uku a shekara Solomon kan miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama a kan bagaden da ya gina wa Ubangiji, yana ƙone turare a gaban Ubangiji haɗe da su, ta haka ya cika abin da ake bukata na haikali.
26 C'est pourquoi, le roi Salomon construisit un vaisseau en Asion-Gaber, qui est limitrophe d'Elath, sur le rivage de la mer Rouge, en la terre d'Edom.
Sarki Solomon ya kuma gina jiragen ruwa a Eziyon Geber, wadda take kusa da Elot a Edom, a bakin Jan Teku.
27 Et le roi Hiram envoya sur le vaisseau des serviteurs, matelots exercés à naviguer sur mer, qui s'embarquèrent avec les serviteurs de Salomon.
Hiram kuwa ya aiki mutanensa, masu tuƙan jirgin ruwa waɗanda suka san teku, don su yi hidima a jerin jiragen ruwa tare da mutanen Solomon.
28 Et ils allèrent à Ophir; et ils y prirent cent vingt talents d'or, et ils les apportèrent au roi Salomon.
Suka tafi Ofir suka kuma dawo da talenti 420 na zinariya, wanda suka ba wa Sarki Solomon.

< 1 Rois 9 >