< Psaumes 95 >

1 Allons, glorifions le Seigneur par nos chants, acclamons le Rocher de notre salut!
Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji; bari mu yi sowa da ƙarfi ga Dutsen cetonmu.
2 Présentons-nous devant lui avec des actions de grâce, entonnons des hymnes en son honneur!
Bari mu zo gabansa da godiya mu rera gare shi da kiɗi da waƙa.
3 Car l’Eternel est un grand Dieu, un grand Roi, au-dessus de toutes les divinités.
Gama Ubangiji Allah mai girma ne, babban Sarki a bisa dukan alloli.
4 Il tient en ses mains les profonds abîmes de la terre! Les cimes altières des montagnes sont à lui.
A hannunsa ne zurfafan duniya suke, ƙwanƙolin dutse kuma nasa ne.
5 A lui la mer: c’est lui qui l’a créée; et la terre ferme est l’œuvre de ses mains.
Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi, da hannuwansa kuma ya yi busasshiyar ƙasa.
6 Venez! nous voulons nous prosterner, nous incliner, ployer les genoux devant l’Eternel, notre créateur.
Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada, bari mu durƙusa a gaban Ubangiji Mahaliccinmu;
7 Oui, il est notre Dieu, et nous sommes le peuple dont il est le pasteur, le troupeau que dirige sa main. Si seulement aujourd’hui encore vous écoutiez sa voix!
gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
8 "N’Endurcissez pas votre cœur comme à Meriba, comme au jour de Massa dans le désert,
“Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
9 où vos ancêtres m’ont tenté, mis à l’épreuve, quoiqu’ils eussent vu mes œuvres.
inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
10 Pendant quarante ans j’étais écœuré de cette génération, et je disais: "C’Est un peuple au cœur égaré, qui ne veut pas connaître mes voies."
Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
11 Aussi jurai-je, dans ma colère, qu’ils n’entreraient pas dans ma paisible résidence."
Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’”

< Psaumes 95 >