< Juges 12 >
1 Les hommes d’Ephraïm, s’étant rassemblés, passèrent vers Saphon et dirent à Jephté: « Pourquoi es-tu allé combattre les fils d’Ammon, sans nous avoir appelés à marcher avec toi? Nous allons brûler sur toi ta maison. »
Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
2 Jephté leur répondit: « J’étais, moi et mon peuple, en grande contestation avec les fils d’Ammon; alors je vous ai appelés, mais vous ne m’avez pas délivré de leurs mains.
Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
3 Voyant que tu ne venais pas à mon secours, j’ai risqué ma vie et j’ai marché contre les fils d’Ammon; et Yahweh les a livrés entre mes mains. Pourquoi donc êtes-vous montés aujourd’hui vers moi, pour me faire la guerre? »
Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
4 Jephté rassembla tous les hommes de Galaad, et livra bataille à Ephraïm. Les hommes de Galaad battirent ceux d’Ephraïm, car ceux-ci avaient dit: « Vous n’êtes, ô Galaadites, que des fugitifs d’Ephraïm, au milieu d’Ephraïm et de Manassé! »
Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
5 Galaad s’empara des gués du Jourdain du côté d’Ephraïm, et quand l’un des fuyards d’Ephraïm disait: « Laissez-moi passer, » les hommes de Galaad lui demandaient: « Es-tu Ephraïmite? » Il répondait: « Non ».
Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
6 Ils lui disaient alors: « Eh bien, dis: Schibboleth. » Et il disait: « Sibboleth, » ne réussissant pas à bien prononcer. Ils le saisissaient alors et l’égorgeaient près des gués du Jourdain. Il périt en ce temps-là quarante-deux mille hommes d’Ephraïm.
sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
7 Jephté jugea Israël pendant six ans; puis Jephté le Galaadite mourut et fut enterré dans l’une des villes de Galaad.
Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
8 Après lui, Abesan, de Bethléem, fut juge en Israël.
Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
9 Il eut trente fils; il maria trente filles hors de sa maison, et il fit venir du dehors trente filles pour ses fils. Il fut juge en Israël pendant sept ans;
Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
10 ensuite Abesan mourant et fut enterré à Bethléem.
Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
11 Après lui, Ahialon, de Zabulon, fut juge en Israël; il fut juge en Israël pendant dix ans;
Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
12 puis Ahialon, de Zabulon, mourut et fut enterré à Ajalon, dans le pays de Zabulon.
Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
13 Après lui, Abdon, fils d’Illel, de Pharathon fut juge en Israël.
Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
14 Il eut quarante fils et trente petits-fils, qui montaient sur soixante-dix ânons. Il fut juge en Israël pendant huit ans;
Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
15 puis Abdon, fils d’Illel, de Pharathon, mourut et fut enterré à Pharathon, dans le pays d’Ephraïm, sur la montagne des Amalécites.
Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.