< Jérémie 21 >
1 La parole qui fut adressée à Jérémie de la part de Yahvé, lorsque le roi Sédécias envoya vers lui Paschhur, fils de Malkija, et Sophonie, fils de Maaséja, le prêtre, en disant:
Magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji sa’ad da Sarki Zedekiya ya aiki Fashhur ɗan Malkiya da firist Zefaniya ɗan Ma’asehiya gare shi. Suka ce masa,
2 « Je te prie de consulter Yahvé en notre faveur, car Nabuchodonosor, roi de Babylone, nous fait la guerre. Peut-être Yahvé nous traitera-t-il selon toutes ses merveilles, afin qu'il se retire de nous. »
“Yanzu ka roƙi mana Ubangiji saboda Nebukadnezzar sarkin Babilon yana kawo mana yaƙi. Wataƙila Ubangiji zai yi mana waɗansu abubuwa banmamaki kamar a lokacin baya don yă janye daga gare mu.”
3 Jérémie leur dit alors: « Dis à Sédécias:
Amma Irmiya ya amsa musu ya ce, “Ku faɗa wa Zedekiya cewa,
4 Yahvé, le Dieu d'Israël, dit: « Voici, je vais retourner les armes de guerre qui sont entre tes mains et avec lesquelles tu combats le roi de Babylone et les Chaldéens qui t'assiègent hors des murs, et je les rassemblerai au milieu de cette ville.
‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yake cewa ina shirin juya kayan yaƙin da suke a hannuwanka a kanka, waɗanda kake amfani don ka yaƙi sarki Babilon da kuma Babiloniyawa waɗanda suka kewaye katangar birnin, zan kuwa tsiba kayan yaƙinka a tsakiyar birnin nan.
5 Moi-même, je combattrai contre toi à main tendue et à bras fort, dans la colère, dans la fureur et dans une grande indignation.
Ni da kaina zan yi yaƙi da kai da miƙaƙƙen hannu mai ƙarfi cikin fushi da hasala mai girma.
6 Je frapperai les habitants de cette ville, les hommes et les animaux. Ils mourront d'une grande peste.
Zan kashe waɗanda suke zaune a wannan birni, mutane da dabbobi za su kuwa mutu da muguwar annoba.
7 Ensuite, dit Yahvé, je livrerai Sédécias, roi de Juda, ses serviteurs et le peuple, ceux qui resteront dans cette ville, à la peste, à l'épée et à la famine, entre les mains de Nebucadnetsar, roi de Babylone, entre les mains de leurs ennemis et entre les mains de ceux qui en veulent à leur vie. Il les frappera du tranchant de l'épée. Il ne les épargnera pas, il n'aura pas de pitié, il n'aura pas de miséricorde ».
Bayan wannan, in ji Ubangiji, zan ba da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da kuma mutanen wannan birni waɗanda suka tsira daga annoba, takobi da kuma yunwa, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da kuma ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu. Zai kashe su da takobi; ba zai ji tausayinsu ko ya yi musu jinƙai ko ya yi juyayinsu ba.’
8 Tu diras à ce peuple: « L'Éternel dit: « Voici que je mets devant toi le chemin de la vie et le chemin de la mort.
“Bugu da ƙari, ka faɗa wa mutanen cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ga shi na sa a gabanku hanyar rai da hanyar mutuwa.
9 Celui qui restera dans cette ville mourra par l'épée, par la famine et par la peste, mais celui qui sortira et passera chez les Chaldéens qui vous assiègent, celui-là vivra, et il échappera à la mort.
Duk wanda ya zauna a wannan birni zai mutu ta takobi, yunwa ko annoba. Amma duk wanda ya fita ya miƙa kansa ga Babiloniyawa waɗanda suka kewaye ku zai rayu; zai kuɓutar da ransa.
10 Car j'ai tourné ma face vers cette ville pour le mal et non pour le bien, dit l'Éternel. « Elle sera livrée entre les mains du roi de Babylone, et il la brûlera par le feu. »''
Na ƙudura in yi wa wannan birni lahani ba alheri ba, in ji Ubangiji. Za a ba da shi a hannuwan sarki Babilon, zai kuwa hallaka shi da wuta.’
11 « Au sujet de la maison du roi de Juda, écoutez la parole de Yahvé:
“Ban haka ma, ka faɗa wa gidan sarauta na Yahuda cewa, ‘Ku saurari maganar Ubangiji;
12 Maison de David, dit Yahvé, « Rendez la justice demain matin, et délivrer de la main de l'oppresseur celui qui est dépouillé, de peur que ma colère ne s'enflamme comme un feu, et brûle de telle sorte que personne ne puisse l'éteindre, à cause de la méchanceté de vos actes.
Ya gidan Dawuda ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Ku yi gaskiya kowace safiya; ku kuɓuta daga hannun mai danniya wannan da aka yi wa fashi in ba haka ba hasalata za tă sauka ta kuma ci kamar wuta saboda muguntar da kuka aikata za tă ci babu wanda zai kashe ta.
13 Voici, je suis contre toi, habitant de la vallée, et du rocher de la plaine, dit Yahvé. Vous qui dites: « Qui s'opposerait à nous? » ou, « Qui pourrait entrer dans nos maisons? »
Ina gāba da ku, mazaunan Urushalima, ku da kuke zama a bisa wannan kwari kan dutsen da yake a fili, in ji Ubangiji ku da kuke cewa, “Wa zai iya yaƙe mu? Wa zai iya shiga mafakarmu?”
14 Je vous punirai selon le fruit de vos actions, dit l'Éternel; et je vais allumer un feu dans sa forêt, et elle dévorera tout ce qui l'entoure. »
Zan hukunta ku gwargwadon ayyukanku, in ji Ubangiji. Zan sa wuta a kurminku da za tă cinye kome da yake kewaye da ku.’”