< Isaïe 28 >

1 Malheur à la couronne d'orgueil des ivrognes d'Ephraïm, et à la fleur fanée de sa glorieuse beauté, qui est sur la tête de la vallée fertile de ceux qui s'adonnent au vin!
Kaito ga wannan rawani, girman kai na mashayan Efraim, ga fure mai yanƙwanewa, darajar kyansa, da aka sa a kan kwari mai ba da amfani, ga birnin nan, wadda take girman kan waɗanda aka ƙasƙantar da ruwan inabinsu!
2 Voici, l'Éternel a un homme fort et puissant. Comme une tempête de grêle, une tempête destructrice, et comme une tempête d'eaux puissantes qui débordent, il les précipitera à terre de sa main.
Duba, Ubangiji yana da wanda yake da iko da kuma ƙarfi. Kamar dutsen ƙanƙara da kuma iska mai ɓarna, kamar kwararowar ruwa da rigyawa mai kirmewa, zai jefa shi har ƙasa da ƙarfi.
3 La couronne d'orgueil des ivrognes d'Éphraïm sera foulée aux pieds.
Za a tattaka wannan rawani, girman kai na mashayan Efraim da ƙafa.
4 La fleur fanée de sa glorieuse beauté, qui est sur la tête de la vallée fertile, sera comme la première figue mûre avant l'été, que quelqu'un cueille et mange dès qu'il la voit.
Wannan fure mai yanƙwanewa, darajarar kyansa, da aka sa a kan kwari mai ba da amfani, zai zama kamar’ya’yan ɓaure, nunan fari, da zarar wani ya gani ya kuma tsinka, zai haɗiye shi.
5 En ce jour-là, l'Éternel des armées deviendra une couronne de gloire et un diadème de beauté pour le reste de son peuple,
A wannan rana Ubangiji Maɗaukaki zai zama rawani mai daraja kyakkyawan rawani wa mutanensa da suka ragu.
6 un esprit de justice pour celui qui siège en jugement, et une force pour ceux qui font reculer le combat à la porte.
Zai zama ruhun adalci gare shi wanda yake zaune a kujerar shari’a, wurin samun ƙarfi ga waɗanda suka kori abokan gāban da suka fāɗa musu da yaƙi a ƙofofi.
7 Le vin les fait tituber, les boissons fortes les font chanceler. Le prêtre et le prophète chancellent sous l'effet d'une boisson forte. Ils sont engloutis par le vin. Ils chancellent à cause de la boisson forte. Ils se trompent dans leur vision. Ils chancellent dans leur jugement.
Da waɗannan kuma masu tangaɗi saboda sun sha ruwan inabi suke jiri don sun sha barasa Firistoci da annabawa suna tangaɗi saboda sun sha barasa sun kuma yi tatur da ruwan inabi; suna jiri saboda sun sha barasa, suna tangaɗi sa’ad da suke ganin wahayi, suna tuntuɓe sa’ad da suke ba da shawara.
8 Car toutes les tables sont pleines de vomissures et de souillures.
Duk amai ya rufe teburori kuma babu wani wurin da ba a ɓata ba.
9 A qui enseignera-t-il la connaissance? A qui expliquera-t-il le message? Ceux qui sont sevrés du lait, et retirés des mamelles?
“Wane ne yake so ya koyar? Ga wa yake bayyana saƙonsa? Ga yaran da aka yaye, ga waɗanda ba a daɗe da yayewa ba ne?
10 Car c'est précepte sur précepte, précepte sur précepte; ligne sur ligne, ligne sur ligne; ici un peu, là un peu.
Gama haka yake. Yi ka kuma yi, yi ka kuma yi, mulki a kan mulki, mulki a kan mulki; nan kaɗan, can kaɗan.”
11 Mais il parlera à cette nation aux lèvres bégayantes et dans une autre langue,
To da kyau, da leɓunan baƙi da ku harsunan da ba sani ba Allah zai yi magana da wannan mutane,
12 à laquelle il a dit: « Voici le lieu de repos. Donne du repos à ceux qui sont fatigués » et « Voici le rafraîchissement »; mais ils n'ont pas voulu entendre.
waɗanda zai ce, “Wannan shi ne wurin hutu, bari waɗanda suka gaji su huta”; da kuma, “Wannan shi ne wurin wartsakewa” amma sun ƙi su saurara.
13 C'est pourquoi la parole de l'Éternel sera pour eux précepte sur précepte, précepte sur précepte; ligne sur ligne, ligne sur ligne; ici un peu, là un peu; afin qu'ils aillent, qu'ils tombent en arrière, qu'ils se brisent, qu'ils soient pris au piège et qu'ils soient pris.
Saboda haka fa, maganar Ubangiji gare su za tă zama, Yi ka kuma yi, yi ka kuma yi, mulki akan mulki, mulki a kan mulki; nan kaɗan, can kaɗan, domin su tafi su kuma fāɗi da baya, su ji rauni a kuma kama su da tarko, a kai su zaman bauta.
14 C'est pourquoi écoutez la parole de Yahvé, vous, les moqueurs, qui dominez ce peuple à Jérusalem:
Saboda haka ku saurari maganar Ubangiji, ku masu ba’a ku da kuke mulkin wannan mutane a Urushalima.
15 « Parce que vous avez dit: 'Nous avons fait une alliance avec la mort, et nous sommes d'accord avec le séjour des morts. Quand le fléau débordant passera, il ne nous atteindra pas, car nous avons fait du mensonge notre refuge, et nous nous sommes cachés sous le mensonge.'" (Sheol h7585)
Kuna fariya cewa, “Mun yi alkawari da mutuwa, mun kuma yi yarjejjeniya da kabari. Sa’ad da zafi ya ratsa, ba zai taɓa mu ba, gama mun mai da ƙarya mafakarmu ruɗu kuma wurin ɓuyanmu.” (Sheol h7585)
16 C'est pourquoi le Seigneur Yahvé dit: « Voici que je pose en Sion, pour fondement, une pierre, une pierre éprouvée, la pierre angulaire précieuse d'un fondement sûr. Celui qui croit n'agira pas avec précipitation.
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Duba, na kafa dutse a Sihiyona, dutsen da aka gwada, dutsen kusurwa mai daraja don tabbataccen tushe; wanda ya dogara gare shi ba zai taɓa shan kunya ba.
17 Je ferai de la justice le cordeau à mesurer, et de la droiture le fil à plomb. La grêle balaiera le refuge du mensonge, et les eaux déborderont la cachette.
Zan mai da gaskiya igiyar gwaji adalci kuma ɗan katakon gwajin ginin; ƙanƙara za tă share mafakarku, ƙarya, da ruwa kuma za su mamaye maɓuyanku.
18 Ton alliance avec la mort sera annulée, et ton accord avec le séjour des morts ne tiendra pas. Quand le fléau débordant passera, tu seras piétiné par lui. (Sheol h7585)
Za a soke alkawarinku da mutuwa; yarjejjeniyarku da kabari ba zai zaunu ba. Sa’ad da zafi mai ɓarna ya ratsa, zai hallaka ku. (Sheol h7585)
19 Chaque fois qu'il passera, il te saisira, car il passera matin et matin, jour et nuit, et ce ne sera que terreur pour comprendre le message. »
A duk sa’ad da ya zo; ko da safiya, ko dare ko kuma da rana, zai yi ta ratsawa yana kwasanku.” Za ku zama kamar mutumin da ya zama abin karin magana,
20 Car le lit est trop court pour s'y étendre, et la couverture est trop étroite pour s'y envelopper.
wanda ya yi ƙoƙari yă kwanta a gajeren gado, yă kuma rufa da ɗan siririn bargo.
21 Car Yahvé se lèvera comme sur la montagne de Perazim. Il s'irritera comme dans la vallée de Gabaon, afin d'accomplir son œuvre, son œuvre extraordinaire, et de réaliser son acte, son acte extraordinaire.
Ubangiji zai tashi kamar yadda ya yi a Dutsen Feratsim, zai tā da kansa kamar a Kwarin Gibeyon don yă aikata aikinsa, aikinsa da ba a saba gani ba, yă kuma yi aikinsa, baƙon aikinsa.
22 Maintenant donc, ne vous moquez pas, de peur que vos liens ne soient renforcés, car j'ai entendu un décret de destruction de la part du Seigneur, Yahvé des armées, sur toute la terre.
Yanzu ku daina ba’arku, in ba haka ba sarƙoƙinku za su ƙara nauyi; Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa mini game da hallakar da aka ƙaddara a kan dukan ƙasar.
23 Prêtez l'oreille, et écoutez ma voix! Écoute, et entends ma parole!
Ku saurara ku kuma ji muryata; ku kasa kunne ku kuma ji abin da na faɗa.
24 Celui qui laboure pour semer laboure-t-il sans cesse? Retourne-t-il sans cesse la terre et brise-t-il les mottes?
Sa’ad da manomi ya yi noma don shuki, yakan ci gaba da noma ne? Yakan ci gaba da sara yana yin kunyoyi a ƙasa ne?
25 Quand il en a nivelé la surface, ne plante-t-il pas l'aneth, ne disperse-t-il pas les graines de cumin, ne met-il pas le blé en rangs, l'orge à la place prévue, et l'épeautre à sa place?
Sa’ad da ya shirya wuri da kyau, ba yakan shuka kanumfari ya kuma yayyafa ɗaɗɗoya ba? Ba yakan shuka alkama a kunyoyinsa sha’ir a kunyoyinsa, tamba kuma a filinsa ba?
26 Car son Dieu l'instruit dans un juste jugement et l'enseigne.
Allahnsa ya umarce shi ya kuma koya masa hanyar da take daidai.
27 Car on ne bat pas l'aneth avec un instrument tranchant, et on ne fait pas tourner une roue de charrette sur le cumin; mais on bat l'aneth avec un bâton, et le cumin avec une baguette.
Ba a bugan kanumfari da ƙaton sanda ko a yi ta jujjuye ƙafar keke a kan ɗaɗɗoya; akan buga kanumfari da siririn sanda ɗaɗɗoya kuma da tsumagiya.
28 La farine de pain doit être moulue; il ne sera donc pas toujours en train de la battre. Bien qu'il fasse passer la roue de sa batteuse dessus, ses chevaux ne la broient pas.
Dole a niƙa hatsi don a yi burodi; saboda haka mutum ba zai yi ta bugun alkama, har yă ɓata tsabar ba. Ya san yadda zai sussuke alkamarsa, ba tare da ya ɓata tsabarta ba.
29 Cela vient aussi de l'Éternel des armées, qui est merveilleux en conseil et excellent en sagesse.
Dukan wannan hikimar takan zo daga Ubangiji Maɗaukaki ne, shi da yake mashawarci mai banmamaki, mafifici kuma cikin hikima.

< Isaïe 28 >