< Psalmien 1 >

1 Autuas se mies, joka ei vaella jumalattomain neuvossa eikä astu syntisten teitä eikä istu, kussa pilkkaajat istuvat,
Mai farin ciki ne mutumin da ba ya aiki da shawarar mugaye ko yă yi abin da masu zunubi suke yi ko yă zauna tare da masu yin ba’a.
2 vaan rakastaa Herran lakia ja tutkistelee hänen lakiansa päivät ja yöt!
Amma yana jin daɗin bin dokar Ubangiji, kuma yana ta nazarinta dare da rana.
3 Hän on niinkuin istutettu puu vesiojain tykönä, joka antaa hedelmänsä ajallaan ja jonka lehti ei lakastu; ja kaikki, mitä hän tekee, menestyy.
Yana kama da itacen da aka shuka kusa da maɓulɓulan ruwa, wanda yake ba da amfani a daidai lokaci wanda kuma ganyensa ba sa bushewa. Duk abin da yake yi, yakan yi nasara.
4 Niin eivät jumalattomat! Vaan he ovat kuin akanat, joita tuuli ajaa.
Ba haka yake da mugaye ba! Su kamar yayi ne da iska take kwashewa.
5 Sentähden eivät jumalattomat kestä tuomiolla eivätkä syntiset vanhurskasten seurakunnassa.
Saboda haka mugaye ba za su iya tsayawa a shari’a ba, balle a sami masu zunubi a taron adalai.
6 Sillä Herra tuntee vanhurskasten tien, mutta jumalattomain tie hukkuu.
Gama Ubangiji yana lura da yadda adalai suke yin abubuwa, amma ayyukan mugaye za su kai su ga hallaka.

< Psalmien 1 >