< Hesekielin 19 >

1 "Mutta sinä, viritä itkuvirsi Israelin ruhtinaista
“Ka yi makoki game da sarakunan Isra’ila
2 ja sano: Mikä naarasleijona olikaan sinun äitisi leijonain joukossa! Se makasi nuorten jalopeurain keskellä, kasvatti poikasiansa
ka ce, “‘Mahaifiyarki zakanya ce cikin zakoki! Takan kwanta cikin’yan zakoki ta kuma yi renon kwiyakwiyanta.
3 ja sai ylenemään yhden poikasistaan: siitä tuli nuori jalopeura, se oppi saalista raatelemaan, se söi ihmisiä.
Ta goyi ɗaya daga cikin kwiyakwiyanta, ya yi girma ya zama zaki mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
4 Mutta kansat kuulivat siitä: se pyydystettiin heidän kuoppaansa ja vietiin turpakoukussa Egyptin maahan.
Al’ummai suka ji labarinsa, aka kuma kama shi cikin raminsu. Suka ja shi da ƙugiyoyi zuwa ƙasar Masar.
5 Kun emo näki, että viipyi, että hukkui hänen toivonsa, otti se toisen poikasistaan, sai sen nuoreksi jalopeuraksi.
“‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba, abin da take fata gani ya tafi, sai ta ɗauki wani daga cikin kwiyakwiyanta ta mai da shi zaki mai ƙarfi.
6 Se käyskenteli leijonain keskellä, siitä tuli nuori jalopeura, se oppi saalista raatelemaan, se söi ihmisiä.
Ya yi ta yawo a cikin zakoki, gama yanzu shi zaki ne mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
7 Se ryhtyi heidän leskiinsä ja teki autioiksi heidän kaupunkinsa, ja maa ja kaikki, mitä siinä on, kauhistui sen ärjynnän äänestä.
Ya rurrushe kagaransu ya kuma ragargaza biranensu. Ƙasar da dukan waɗanda suke cikinta sun tsorata da jin rurinsa.
8 Silloin kansat maakunnista yltympäri asettivat ja virittivät sille verkkonsa; se pyydystettiin heidän kuoppaansa.
Sai al’ummai suka tayar masa, waɗannan daga yankunan da suke kewaye. Suka yafa raga dominsa ya kuwa fāɗa cikin raminsu.
9 Ja se pantiin häkkiin, turpakoukkuun ja vietiin Baabelin kuninkaan eteen. Se vietiin vuorilinnoihin, ettei sen ääni enää kuuluisi Israelin vuorille.
Da ƙugiyoyi suka ja shi cikin keji suka kawo shi wurin sarkin Babilon. Suka sa shi cikin kurkuku, saboda haka ba a ƙara jin rurinsa a kan duwatsun Isra’ila ba.
10 Sinun äitisi oli sinulle kuin verevä viinipuu, veden ääreen istutettu. Se tuli runsaasta vedestä hedelmöitseväksi ja tuuhealehväiseksi.
“‘Mahaifiyarku kamar kuringa ce a cikin gonar inabi da aka shuka kusa da ruwa; ta ba da’ya’ya da kuma cikakkun rassa saboda yalwan ruwa.
11 Siihen tuli ylväitä oksia hallitsijain valtikoiksi, ja sen runko kohosi korkealle tiheän lehvistön keskellä ja näkyi kauas korkeana ja runsas-oksaisena.
Rassanta suka yi ƙarfi, suka dace da sandar mai mulki. Ta yi tsayi zuwa sama ana ganin ta saboda tsayinta da kuma saboda yawan rassanta.
12 Mutta se temmattiin vihaisesti irti, viskattiin maahan, ja itätuuli kuivasi sen hedelmät, ne revittiin hajalleen, ja sen ylväät oksat kuivuivat, ne kulutti tuli.
Amma aka tumɓuke ta cikin fushi aka jefar da ita a ƙasa. Iskar gabas ta sa ta yanƙwane, aka kakkaɓe’ya’yanta; rassanta masu ƙarfi suka bushe wuta kuma ta cinye su.
13 Nyt se on istutettuna erämaahan, kuivaan ja janoiseen maahan.
Yanzu an shuka ta a hamada, a busasshiyar ƙasa marar ruwa.
14 Ja sen valtaoksasta on lähtenyt tuli, se on kuluttanut sen hedelmät, ja ylvästä oksaa hallitusvaltikaksi ei siinä enää ole." Itkuvirsi tämä oli oleva, ja itkuvirsi siitä on tullut.
Wuta ta fito daga jikin rassanta ta cinye’ya’yanta. Babu sauran reshe mai ƙarfin da ya rage a kanta da ya dace da sandar mai mulki.’ Wannan waƙa ce kuma za a yi amfani da ita a matsayin makoki.”

< Hesekielin 19 >