< Psalmien 20 >

1 Davidin Psalmi, edelläveisaajalle. Herra kuulkoon sinua hädässäs, Jakobin Jumalan nimi sinua varjelkoon!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2 Hän lähettäköön sinulle apua pyhästä ja Zionista sinua vahvistakoon!
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
3 Hän muistakoon kaikki ruokauhris, ja sinun polttouhris olkoon lihavat, (Sela)
Bari yă tuna da dukan sadakokinka yă kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. (Sela)
4 Hän antakoon sinulle, mitä sinun sydämes anoo, ja päättäköön kaikki aivoitukses!
Bari yă biya maka bukatan ranka yă kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
5 Me kerskaamme sinun avustas, ja meidän Jumalamme nimessä me ylennämme lippumme: Herra täyttäköön kaikki sinun rukoukses!
Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara mu kuma ɗaga tutotinmu a cikin sunan Allahnmu. Bari Ubangiji yă biya maka dukan bukatunka.
6 Nyt minä tunnen Herran voideltuansa auttavan, ja häntä kuulevan pyhästä taivaastansa: hänen oikia kätensä auttaa voimallisesti.
Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
7 Nämät uskaltavat rattaisiin ja oreihin; mutta me muistamme Herran Jumalamme nimeä.
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8 He ovat kukistetut ja langenneet; mutta me nousemme ja pystyällä seisomme.
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
9 Auta Herra! Kuningas meitä kuulkaan, kuin me huudamme.
Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!

< Psalmien 20 >