< Psalmien 15 >
1 Davidin Psalmi. Herra, kuka asuu sinun majassas? eli kuka on pysyväinen sinun pyhällä vuorellas?
Zabura ta Dawuda. Ubangiji, wa zai zauna cikin wuri mai tsarkinka? Wa zai zauna a kan tudunka mai tsarki?
2 Joka vaeltaa ja tekee oikeuden, ja puhuu totuuden sydämestänsä;
Sai wanda ba shi da laifi kuma yana yin abin da yake daidai, wanda yake faɗin gaskiya daga zuciyarsa
3 Joka ei kielellänsä panettele, eikä lähimmäisellensä mitään pahaa tee, ja ei häpäise lähimmäistänsä;
ba ya kuwa ɓata sunan wani da harshensa, wanda ba ya yi wa maƙwabcinsa mugunta ba ya kuwa baza jita-jita a kan ɗan’uwansa,
4 Joka jumalattomat katsoo ylön, vaan kunnioittaa Jumalaa pelkääväisiä; joka lähimmäisellensä vannoo ja pitää.
wanda yake ƙin mugun mutum amma yakan girmama masu tsoron Ubangiji, yakan cika alkawarinsa ko da ma ya zafe shi,
5 Joka ei anna rahaansa korolle, eikä ota lahjoja viatointa vastaan. Joka näin tekee, ei hän horjahda ijankaikkisesti.
wanda yake ba da rance ba tare da ruwa ba kuma ba ya karɓan cin hanci don yă kā da marar laifi. Shi wanda yake yin waɗannan abubuwa ba zai taɓa jijjiguwa ba.