< Psalmien 135 >

1 Halleluja! Ylistäkäät Herran nimeä, kiittäkäät, Herran palveliat.
Yabi Ubangiji. Yabi sunan Ubangiji; yabe shi, ku bayin Ubangiji,
2 Te kuin seisotte Herran huoneessa, meidän Jumalamme esihuoneissa.
ku waɗanda kuke hidima a gidan Ubangiji, cikin filayen gidan Allahnmu.
3 Kiittäkäät Herraa, sillä Herra on hyvä, ja veisatkaat kiitosta hänen nimellensä; sillä se on suloinen.
Yabi Ubangiji, gama Ubangiji nagari ne; rera yabo ga sunansa, gama wannan yana da kyau.
4 Sillä Herra on itsellensä valinnut Jakobin, Israelin omaksensa.
Gama Ubangiji ya zaɓi Yaƙub ya zama nasa, Isra’ila ya zama mallakarsa mai daraja.
5 Minä tiedän, että Herra on suuri, ja meidän Jumalamme kaikkein jumalain ylitse.
Na san cewa Ubangiji yana da girma, cewa shugabanmu ya fi dukan alloli girma.
6 Kaikki, mitä Herra tahtoo, niin hän tekee, taivaassa ja maassa, meressä ja kaikessa syvyydessä;
Ubangiji yana yin abin da ya ga dama, a sammai da kuma a duniya, cikin tekuna da kuma cikin dukan zurfafansu.
7 Joka pilvet nostaa maan ääristä, joka pitkäisen leimauksesta sateen saattaa, ja tuulen tuo ulos tavaroistansa;
Yakan sa gizagizai su taso daga iyakokin duniya; yakan aika da walƙiya tare da ruwan sama ya fito da iska daga ɗakunan ajiyarsa.
8 Joka esikoiset Egyptissä löi, sekä ihmisistä että karjasta,
Ya kashe’ya’yan fari na Masar,’ya’yan fari na mutane da na dabbobi.
9 Ja antoi merkkinsä ja ihmeensä tulla Egyptin keskelle, Pharaolle ja kaikille hänen palvelioillensa;
Ya aiko da alamu da abubuwan banmamaki a tsirkiyarku, ya Masar, a kan Fir’auna da kuma dukan bayinsa.
10 Joka monet pakanat löi, ja tappoi väkevät kuninkaat:
Ya bugi al’ummai masu yawa ya kuma karkashe manyan sarakuna,
11 Sihonin Amorilaisten kuninkaan, ja Ogin Basanin kuninkaan, ja kaikki Kanaanin valtakunnat,
Sihon sarkin Amoriyawa, Og sarkin Bashan da kuma dukan sarakunan Kan’ana,
12 Ja antoi heidän maansa perimiseksi, Israelille kansallensa perimiseksi.
ya kuma ba da ƙasarsa kamar abin gādo, abin gādo ga mutanensa Isra’ila.
13 Herra, sinun nimes pysyy ijankaikkisesti: Herra, sinun muistos pysyy suvusta sukuun.
Sunanka, ya Ubangiji, dawwammame ne har abada, sanin da aka yi maka, ya Ubangiji, yana nan cikin dukan zamanai.
14 Sillä Herra tuomitsee kansansa, ja on palvelioillensa armollinen.
Gama Ubangiji zai nuna cewa mutanensa ba su da laifi ya kuma ji tausayin bayinsa.
15 Pakanain epäjumalat ovat hopia ja kulta, ihmisten käsillä tehdyt.
Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
16 Heillä on suu, ja ei puhu: heillä ovat silmät, ja ei näe;
Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
17 Heillä ovat korvat, ja ei kuule: eikä ole henkeä heidän suussansa.
suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
18 Jotka niitä tekevät, he ovat niiden kaltaiset, ja kaikki, jotka heihin uskaltavat.
Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
19 Te Israelin huoneesta, kiittäkäät Herraa! te Aaronin huoneesta, kiittäkäät Herraa!
Ya gidan Isra’ila, yabi Ubangiji; Ya gidan Haruna, yabi Ubangiji;
20 Te Levin huoneesta, kiittäkäät Herraa! te jotka Herraa pelkäätte, kiittäkäät Herraa!
Ya gidan Lawi, yabi Ubangiji; ku da kuke tsoronsa, yabi Ubangiji.
21 Kiitetty olkoon Herra Zionista, joka Jerusalemissa asuu! Halleluja!
Yabo ya tabbata ga Ubangiji daga Sihiyona, gare shi wanda yake zama a Urushalima. Yabi Ubangiji.

< Psalmien 135 >