< Psalmien 101 >
1 Davidin Psalmi. Minä veisaan armosta ja oikeudesta: sinulle, Herra, minä veisaan.
Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
2 Minä tahdon vaarin ottaa oikiasta tiestä, koskas minun tyköni tulet: minä tahdon vaeltaa sydämeni vakuudessa minun huoneessani.
Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
3 En minä ota pahaa asiaa eteeni: minä vihaan väärintekiöitä, ja en salli heitä olla tykönäni.
Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
4 Nurja sydän olkoon minusta pois: en minä kärsi pahaa.
Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
5 Joka lähimmäistänsä salaa panettelee, sen minä hukutan: en minä kärsi ylpeitä ja röyhkeitä.
Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
6 Minun silmäni katsovat uskollisia maan päällä, että he asuisivat minun tykönäni: joka vaeltaa oikialla tiellä, se pitää oleman minun palveliani.
Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
7 Petollisia ihmisiä en minä pidä huoneessani: ei valehteliat menesty minun tykönäni.
Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
8 Varhain minä hukutan kaikki jumalattomat maasta, hävittääkseni kaikkia pahantekiöitä Herran kaupungista.
Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.