< Jesajan 20 >

1 Sinä vuonna, kuin Tartan tuli Asdodiin, jonka Assyrian kuningas Sargon oli lähettänyt, ja soti Asdodia vastaan ja voitti sen:
A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
2 Silloin puhui Herra Jesaian Amotsin pojan kautta ja sanoi: mene ja riisu säkki kupeistas ja kengät jaloistas: ja hän teki niin, ja kävi alasti ja paljain jaloin.
a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
3 Sanoi siin Herra: niinkuin palveliani Jesaia käy alasti ja paljailla jaloilla, kolmen ajastajan merkiksi ja ihmeeksi Egyptille ja Etiopialle:
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
4 Niin on Assyrian kuningas ajava vangittua Egyptiä ja hävitettyä Etiopiaa, sekä nuoria että vanhoja, alastomia ja paljasjalkaisia, paljastetun hävyn kanssa, Egyptille hävyksi.
haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
5 Ja heidän pitää peljästyman ja häpeemän Etiopiaa, johon he luottivat, ja Egyptiläisiä, joista he kerskasivat.
Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
6 Ja tämän luodon asuvaiset pitää silloin sanoman: onko tämä meidän turvamme, johon olemme paenneet apua saamaan, että me Assyrian kuninkaalta pelastettaisiin? kuinka me olemme päässeet?
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”

< Jesajan 20 >