< Matteuse 13 >

1 Samal päeval läks Jeesus majast välja ja istus mere äärde.
A ranan nan sai Yesu ya fita daga gida ya je ya zauna a bakin tafkin.
2 Tema juurde kogunes nii suur rahvahulk, et ta pidi astuma paati ja istuma seal, samal ajal kui rahvas seisis kaldal.
Taron mutane mai yawan gaske suka taru kewaye da shi har ya kai sai da ya shiga jirgin ruwa ya zauna, yayinda dukan mutane suka tsaya a gaci.
3 Ja ta rääkis neile palju asju tähendamissõnadega, öeldes: „Põllumees läks välja külvama.
Sa’an nan ya faɗa musu abubuwa da yawa cikin misalai, yana cewa, “Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
4 Kui ta külvas, kukkus osa seemet teeveerele ning linnud tulid ja nokkisid selle.
Da yana yafa irin, waɗansu suka fāffāɗi a kan hanya, tsuntsaye kuwa suka zo suka cinye su.
5 Osa kukkus kivisele pinnale, kus ei olnud palju mulda, ja tärkas kohe, sest muld ei olnud sügav.
Waɗansu suka fāɗi a wurare mai duwatsu, inda babu ƙasa sosai, nan da nan kuwa suka tsira, da yake ƙasar ba zurfi.
6 Ent kui päike tõusis ja kõrvetas, kuivasid taimed ära, sest neil ei olnud juurt.
Sai dai da rana ta ɗaga, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka kuma yanƙwane domin ba su da saiwa sosai.
7 Ja osa seemet kukkus ohakate sekka ning ohakad sirgusid ja lämmatasid selle.
Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya, ƙayan kuwa ta yi girma ta shaƙe su.
8 Aga osa seemet kukkus heasse mulda ja kandis vilja – mõni sada, mõni kuuskümmend ja mõni kolmkümmend korda rohkem kui külvati.
Har yanzu, waɗansu irin suka fāffāɗi a ƙasa mai kyau, inda suka ba da amfani riɓi ɗari, sittin ko kuma talatin na abin da aka shuka.
9 Kellel kõrvad on, see kuulgu!“
Duk mai kunnen ji, yă ji.”
10 „Miks sa räägid neile tähendamissõnadega?“tulid jüngrid Jeesuselt küsima.
Almajiran suka zo wurinsa suka tambaye shi, “Me ya sa kake wa mutane magana da misalai?”
11 Jeesus vastas: „Teile on antud teada taevariigi saladusi, neile aga ei ole.
Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.
12 Kellel on, sellele antakse rohkem, ja tal on küllaga; aga kellel ei ole, sellelt võetakse ära seegi, mis tal on.
Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, zai kuwa samu a yalwace. Duk wanda kuma ba shi da shi, ko ɗan abin da yake da shi ma, za a karɓe.
13 Sellepärast räägin ma neile tähendamissõnadega: „Kuigi nad vaatavad, nad ei näe; kuigi nad kuulevad, nad ei mõista.“
Abin da ya sa nake musu magana da misalai ke nan. “Ko da yake suna kallo, ba sa gani; ko da yake suna saurara, ba sa ji ko su gane.
14 Nende kohta läheb tõesti täide prohvet Jesaja ettekuulutus: „Te küll kuulate, aga ei mõista, te küll vaatate, aga ei näe.
A kansu ne aka cika annabcin Ishaya cewa, “‘Za ku yi ta ji amma ba za ku taɓa ganewa ba; za ku yi ta kallo amma ba za ku taɓa gani ba.
15 Selle rahva süda on kalestunud ja nende kõrvakuulmine on nüri ja nad on sulgenud oma silmad. Muidu nad näeksid oma silmadega ja kuuleksid oma kõrvadega ja mõistaksid südamega ning pöörduksid, ja ma teeksin nad terveks.“
Gama zuciyar mutanen nan ta taurare; da ƙyar suke ji da kunnuwansu, sun kuma rufe idanunsu. Da ba haka ba, mai yiwuwa su gani da idanunsu, su kuma ji da kunnuwansu, su gane a zuciyarsu, su kuwa juya, in kuma warkar da su.’
16 Aga õnnistatud on teie silmad, et need näevad, ja teie kõrvad, et need kuulevad.
Amma idanunku masu albarka ne domin suna gani, haka ma kunnuwanku domin suna ji.
17 Tõesti, ma ütlen teile, paljud prohvetid ja õiged on igatsenud näha seda, mida teie näete, ega ole näinud, ja kuulda, mida teie kuulete, ega ole kuulnud.
Gama gaskiya nake gaya muku, annabawa da mutane masu adalci da yawa sun yi marmarin ganin abin da kuke gani amma ba su gani ba, su kuma ji abin da kuke ji amma ba su ji ba.
18 Kuulake, kuidas mõista tähendamissõna külvajast!
“To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan.
19 Igaühe juurde, kes sõnumit Kuningriigist kuuleb, kuid ei mõista, tuleb kurat ja röövib külvatu ta südamest. See on seeme, mis teeveerele külvati.
Duk sa’ad da wani ya ji saƙo game da mulkin bai kuwa fahimce shi ba, mugun nan yakan zo yă ƙwace abin da aka shuka a zuciyarsa. Wannan shi ne irin da ya fāɗi a kan hanya.
20 Seeme, mis kivisele maale külvati, on inimene, kes sõna kuuleb ja selle kohe rõõmuga vastu võtab.
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a wuraren duwatsu kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, nan da nan kuwa yă karɓe ta da murna.
21 Aga kuna tal endas ei ole juurt, püsib ta lühikest aega. Kui teda tabab mure või tagakius, langeb ta kiiresti ära.
Sai dai da yake ba shi da saiwa, yakan ɗan jima kaɗan kawai. Da wata wahala ko tsanani ya auko masa saboda maganar, nan da nan sai yă ja da baya.
22 Ohakaisse külvatud seeme on inimene, kes sõnumit küll kuuleb, ent ajaliku elu mured ja rikkuse petlik võlu lämmatavad selle ja see jääb viljatuks. (aiōn g165)
Wanda ya karɓi irin da ya fāɗi cikin ƙaya kuwa, shi ne mutumin da yakan ji maganar, sai dai damuwoyin rayuwan nan da jarrabar arzikin duniya sukan shaƙe shi, yă sa maganar ta kāsa amfani. (aiōn g165)
23 Heasse mulda külvatud seeme on aga inimene, kes sõnumit kuuleb ja mõistab. Tema on see, kes vilja kannab ja saaki annab: kes sada, kes kuuskümmend, kes kolmkümmend korda rohkem kui külvati.“
Amma wanda ya karɓi irin da ya fāɗi a ƙasa mai kyau, shi ne mutumin da yakan ji maganar yă kuwa fahimce ta. Yakan ba da amfani wani riɓi ɗari, sittin, ko talatin na abin da aka shuka.”
24 Ta rääkis neile veel teise tähendamissõna: „Taevariik on kui mees, kes külvas oma põllule head seemet.
Yesu ya ba su wani misali. “Mulkin sama yana kama da wani da ya shuka iri mai kyau a cikin gonarsa.
25 Aga kui kõik magasid, tuli ta vaenlane, külvas raiheina nisuseemne sekka ja läks minema.
Amma yayinda kowa yake barci, abokin gābansa ya zo ya yafa ciyayi a cikin alkamar, ya tafi abinsa.
26 Kui oras võrsus ja looma hakkas, ilmus ka raihein nähtavale.
Sa’ad da alkamar ta tashi ta yi kawuna, sai ciyayin ma suka bayyana.
27 Peremehe sulased tulid nüüd tema juurde ja küsisid: „Isand, eks sa külvanud ju oma põllule head seemet. Kust siis tuli sinna raihein?“
“Bayin mai gonar suka zo wurinsa suka ce, ‘Ranka yă daɗe, ashe, ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? To, ina ciyayin nan suka fito?’
28 Tema aga vastas neile: „See on vaenlase töö.“„Kas sa tahad, et me läheme ja need välja korjame?“küsisid sulased.
“Sai ya ce, ‘Abokin gāba ne ya yi wannan.’ “Bayin suka tambaye shi suka ce, ‘Kana so mu je mu tuttumɓuke su?’
29 „Ei, “vastas peremees, „sest raiheina korjates te kisuksite üles ka nisu.
“Ya amsa ya ce, ‘A’a, don kada garin tuttumɓuke ciyayi, ku cire har da alkamar.
30 Las mõlemad kasvavad lõikuseni ja siis ma ütlen lõikajaile: korjake esmalt raihein, siduge kimpu põletamiseks, vili aga koguge mu aita!““
Ku ƙyale su su yi girma tare sai lokacin girbi. A lokacin zan gaya wa masu girbi, da fari ku tara ciyayin ku kuma daure su dami-dami don a ƙone; sa’an nan ku tara alkamar ku kuma kawo su cikin rumbuna.’”
31 Ta rääkis neile veel ühe tähendamissõna: „Taevariik on kui sinepiseeme, mille mees võttis ja külvas oma põllule.
Ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da ƙwayar mustad, wadda mutum ya ɗauka ya shuka a gonarsa.
32 Kuigi see on väikseim kõigist seemneist, kasvab aiataimedest suurimaks ja sirgub puuks, mille okstele tulevad linnud ja teevad pesa.“
Ko da yake ita ce mafi ƙanƙanta cikin ƙwayoyinku, duk da haka sa’ad da ta yi girma, takan zama mafi girma cikin tsire-tsiren lambu ta kuma zama itace, har tsuntsayen sararin sama su zo su yi sheƙa a rassansa.”
33 Ta rääkis neile veel ühe tähendamissõna: „Taevariik on kui juuretis, mille naine võttis ja segas umbes kolmekümne kilogrammi jahu sekka, kuni kogu taigen läks hapnema.“
Har yanzu ya ba su wani misali ya ce, “Mulkin sama yana kama da yisti wanda mace ta ɗauka ta kwaɓa garin alkama mai yawa, har sai da yistin ya gauraye yistin duka.”
34 Seda kõike rääkis Jeesus rahvale tähendamissõnades, ja tähendamissõnu kasutamata ei rääkinud ta neile midagi.
Yesu ya faɗa wa taron dukan waɗannan abubuwa cikin misalai; bai faɗa musu kome ba, sai tare da yin amfani da misalai.
35 Nõnda läks täide, mis on öeldud prohveti suu läbi: „Ma hakkan kõnelema tähendamissõnadega, ütlen välja asju, mis on varjatud maailma loomisest peale.“
Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta wurin annabi cewa, “Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi abubuwan da suke ɓoye tun halittar duniya.”
36 Siis saatis Jeesus rahva minema ja tuli koju. Jüngrid tulid tema juurde ja ütlesid: „Seleta meile tähendamissõna raiheinast põllul!“
Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”
37 Jeesus vastas: „Hea seemne külvaja on Inimese Poeg.
Ya amsa ya ce, “Mai yafa irin mai kyan nan, shi ne Ɗan Mutum.
38 Põld on maailm, hea seeme tähistab kuningriigi inimesi. Raihein on kurjad inimesed,
Gonar kuwa ita ce duniya, irin nan mai kyau kuwa suna a matsayin’ya’yan mulkin. Ciyayin nan kuma su ne’ya’yan mugun nan,
39 ja vaenlane, kes neid külvab, on kurat. Lõikusaeg on ajastu lõpp, lõikajad on inglid. (aiōn g165)
abokin gāban da yake shuka su kuwa, Iblis ne. Lokacin girbi kuma shi ne ƙarshen zamani, masu girbin kuwa su ne mala’iku. (aiōn g165)
40 Nõnda nagu raihein korjatakse ja tules põletatakse, nii on ka selle ajastu lõpul. (aiōn g165)
“Kamar yadda aka tattara ciyayin aka kuma ƙone a wuta, haka zai zama a ƙarshen zamani. (aiōn g165)
41 Inimese Poeg läkitab oma inglid, kes korjavad tema Kuningriigist kõik, mis põhjustab pattu ja kes teevad kurja
Ɗan Mutum zai aiki mala’ikunsa, su kuwa cire daga mulkinsa kome da yake jawo zunubi da kuma duk masu aikata mugunta.
42 ja heidavad need põlevasse ahju; seal on ulgumine ja hammaste kiristamine.
Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
43 Siis säravad õiged otsekui päike oma Isa Kuningriigis. Kellel kõrvad on, see kuulgu!
Sa’an nan masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu. Duk mai kunnen ji, yă ji.”
44 Taevariik on kui põllumaasse peidetud aare, mille inimene leidis. Ta peitis selle jälle ning läks ja müüs rõõmuga maha kõik, mis tal oli, ning ostis selle põllu.
“Mulkin sama yana kama da dukiyar da aka ɓoye a gona. Da wani ya same ta, sai yă sāke ɓoye ta, sa’an nan cikin farin cikinsa yă je yă sayar da duk abin da yake da shi yă sayi gonar.
45 Veel on taevariik kui kaupmees, kes otsis ilusaid pärleid.
“Har wa yau dai, mulkin sama yana kama da ɗan kasuwa mai neman lu’ulu’ai masu kyau.
46 Kui ta oli leidnud ühe eriti hinnalise pärli, läks ta ja müüs ära kõik, mis tal oli, ning ostis endale selle.
Da ya sami dutse guda mai daraja sosai, sai ya tafi ya sayar da dukan abin da yake da shi ya saye shi.
47 Veel on taevariik kui noot, mis heideti järve ja püüdis mitmesuguseid kalu.
“Har yanzu, mulkin sama yana kama da abin kamun kifin da aka jefa cikin tafki yă kamo kifi iri-iri.
48 Kui noot sai täis, tõmbasid kalurid selle kaldale, istusid maha ja kogusid head kalad korvidesse, halvad aga viskasid ära.
Da abin kamun kifi ya cika, masuntan suka jawo shi gaci. Sai suka zauna suka tattara kifi masu kyau a kwanduna, amma suka zubar da marasa kyau.
49 Nõnda on ka selle ajastu lõpul: inglid tulevad ja eraldavad õelad õigete keskelt (aiōn g165)
Haka zai kasance a ƙarshen zamani. Mala’iku za su zo su ware masu mugunta daga masu adalci (aiōn g165)
50 ning heidavad nad põlevasse ahju; seal on ulgumine ja hammaste kiristamine.
su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
51 Kas te saite aru sellest kõigest?“küsis Jeesus. „Jah, “vastasid nad.
Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?” Suka amsa, “I.”
52 Ja ta ütles neile: „Seepärast on iga kirjatundja, kellest on saanud taevariigi jünger, kui majaperemees, kes toob oma varakambrist välja uusi ja vanu aardeid.“
Sa’an nan ya ce musu, “Saboda haka duk malamin dokokin da ya horu game da koyarwar mulkin sama, yana kama da maigida wanda yakan fitar daga ɗakin ajiyarsa sababbin dukiya da kuma tsofaffi.”
53 Kui Jeesus oli need tähendamissõnad lõpetanud, lahkust ta sealt.
Sa’ad da Yesu ya gama ba da waɗannan misalai, sai ya ci gaba daga can.
54 Ta läks oma kodulinna ja õpetas sealses sünagoogis, nii et inimesed küsisid hämmastunult: „Kust on saanud see mees säärase tarkuse ja imelise väe?
Yana isowa garinsa, sai ya fara koya wa mutane a cikin majami’arsu, suka kuwa yi mamaki. Suka yi ta tambaya suna cewa, “Ina wannan mutum ya sami irin wannan hikima da kuma ayyukan banmamaki haka?
55 Eks ta ole see puusepa poeg? Eks ta ema nimi ole Maarja ning ta vennad Jaakobus, Joosep, Siimon ja Juudas?
Wannan ba shi ne ɗan kafinta nan ba? Ba mahaifiyarsa ba ce Maryamu,’yan’uwansa kuma Yaƙub, Yusuf, Siman da Yahuda ba?
56 Ja eks ta õed ela kõik siin meie juures? Kust ta siis kõik selle on saanud?“
Duk’yan’uwansa mata kuma ba tare da mu suke ba? To, a ina wannan mutum ya sami dukan waɗannan abubuwa?”
57 Ja nad said tema peale vihaseks. Jeesus aga ütles neile: „Kuskil ei peeta prohvetist nii vähe lugu kui tema kodukohas ja ta oma majas!“
Sai suka ji haushinsa. Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”
58 Ja ta ei teinud seal kuigi palju imetegusid nende uskmatuse tõttu.
Bai kuwa yi abubuwan banmamaki da yawa a can ba saboda rashin bangaskiyarsu.

< Matteuse 13 >