< Luuka 15 >

1 Kõik maksukogujad ja patused kogunesid teda kuulama.
Yanzu fa, masu karɓar haraji da “masu zunubi” duka suna taruwa don jin koyarwar Yesu.
2 Aga variserid ja kirjatundjad nurisesid: „See mees võtab vastu patuseid ja sööb koos nendega!“
Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
3 Siis Jeesus rääkis neile tähendamissõna:
Sai Yesu ya faɗa musu wannan misali ya ce,
4 „Kui kellelgi teie hulgast oleks sada lammast ja ta ühe neist kaotaks, kas ta ei jätaks üheksakümmend üheksat tühermaale ega läheks kadunut otsima, kuni ta tema leiab?
“In ɗayanku yana da tumaki ɗari, sa’an nan ɗayansu ta ɓace. Ashe, ba zai bar tasa’in da tara a fili ya je neman wadda ta ɓace, har sai ya same ta ba?
5 Ja kui ta on tema leidnud, võtab ta tema rõõmuga oma õlgadele
In ya same ta, zai sa ta a kafaɗa da murna,
6 ja läheb koju. Ta kutsub kokku sõbrad ja naabrid ning ütleb: „Rõõmustage koos minuga, sest ma olen leidnud oma kadunud lamba!“
ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’
7 Ma ütlen teile, samamoodi on taevas ühe meelt parandanud patuse pärast rohkem rõõmu kui üheksakümne üheksa õige pärast, kellele ei ole vaja meeleparandust.
Ina gaya muku, haka za a yi murna sosai a sama, a kan mai zunubi guda ɗaya da ya tuba, fiye da masu adalci tasa’in da tara, waɗanda ba su bukatan tuba.
8 Või naine, kellel on kümme hõbemünti ja ta kaotab neist ühe. Kas ta ei süüta lampi ega pühi kogu maja ega otsi tähelepanelikult, kuni ta selle leiab?
“Ko kuwa in wata mace tana da kuɗi na azurfa guda goma, sa’an nan ɗaya ya ɓata, ashe, ba za tă ƙuna fitila, ta share gidan, ta nema a hankali, har sai ta samu ba?
9 Ja kui ta selle on leidnud, kutsub ta kokku sõbrad ja naabrid ning ütleb: „Rõõmustage koos minuga, sest ma olen leidnud oma kadunud mündi!“
In ta same shi, sai ta kira ƙawayenta da maƙwabtanta wuri ɗaya, ta ce musu, ‘Ku taya ni murna, na sami kuɗina da ya ɓata.’
10 Samamoodi, ma ütlen teile, rõõmustatakse Jumala inglite ees ühe patuse pärast, kes meelt parandab.“
Haka, ina gaya muku, akwai murna a gaban mala’ikun Allah a kan mai zunubi guda ɗaya, da ya tuba.”
11 Jeesus jätkas: „Ühel mehel oli kaks poega.
Yesu ya ci gaba da cewa, “Akwai wani mutum wanda yake da’ya’ya biyu maza.
12 Noorem ütles isale: „Isa, anna mulle kätte minu osa pärandist!“Ja ta jagas vara nende vahel.
Ƙaramin ya ce wa mahaifinsu, ‘Baba, ba ni rabon gādona.’ Sai mahaifin ya raba musu dukiyarsa.
13 Mõne päeva pärast kogus noorem poeg kõik kokku ning läks kaugele maale ja raiskas prassides oma vara.
“Bayan’yan kwanaki, sai ƙaramin ɗan ya tattara kayansa duk, ya tashi ya tafi wata ƙasa mai nisa. A can, ya ɓatar da dukiyarsa duka a rayuwar banza.
14 Kui ta oli kõik ära kulutanud, tuli suur näljahäda sellele maale, ja talle tuli puudus kätte.
Bayan ya ɓatar da kome, sai ga muguwar yunwa a dukan ƙasar, har ya shiga rashi.
15 Nii ta läks ühe kohaliku inimese juurde, kes saatis ta oma väljadele sigu karjatama.
Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
16 Ta igatses kõhtu täita kaunadega, mida sead sõid; aga ükski ei andnud talle.
Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
17 Kui ta arusaamisele tuli, ütles ta: „Kui paljudel minu isa palgalistel on toitu küllaga, aga mina suren siin nälga!
“Da hankalinsa ya dawo, sai ya ce, ‘Kai, bayin mahaifina guda nawa ne, da suke da abinci fiye da isashe, ni kuma ina nan, zan mutu don yunwa!
18 Ma asun teele ja lähen tagasi oma isa juurde ja ütlen talle: „Isa, ma olen pattu teinud taeva vastu ja sinu vastu.
Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
19 Ma ei ole enam väärt, et mind su pojaks hüütaks! Tee mind üheks oma palgalistest!““
Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba. Ka mai da ni kamar ɗaya daga cikin bayinka.”’
20 Nii ta tõusis ja läks oma isa juurde. Aga kui ta veel kaugel oli, nägi isa teda ja tal oli temast kahju. Ta jooksis pojale vastu, langes talle kaela ja suudles teda.
Sai ya tashi ya kama hanya ya koma wurin mahaifinsa. “Amma tun yana nesa, mahaifinsa ya hange shi. Tausayi kuma ya kama shi, sai ya tashi ya ruga da gudu wurinsa, ya rungume shi, ya yi masa sumba.
21 Poeg ütles talle: „Isa, ma olen teinud pattu taeva vastu ja sinu vastu. Ma ei ole enam väärt, et mind su pojaks hüütaks!“
“Sai ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi. Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba.’
22 Aga isa ütles oma sulastele: „Ruttu! Tooge parim rüü ja pange talle selga! Pange sõrmus ta sõrme ja sandaalid talle jalga!
“Amma mahaifin ya ce wa bayinsa, ‘Maza! Ku kawo riga mafi kyau ku sa masa. Ku sa zobe a yatsarsa, da takalma kuma a ƙafafunsa.
23 Tooge nuumvasikas ja tapke see! Tehkem pidusöök ja rõõmustagem!
Ku kawo ɗan saniya mai ƙiba ku yanka. Bari mu yi biki mu yi shagali.
24 Sest mu poeg oli surnud, aga ta elab jälle; ta oli kadunud, ja on leitud!“Ja nii nad hakkasid pidutsema.
Gama ɗan nan nawa, da ya mutu, amma yanzu yana da rai kuma. Da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’ Sai suka fara shagali.
25 Samal ajal oli vanem poeg põllul. Kui ta kodule lähenes, kuulis ta muusikat ja tantsu.
“Yayinda ake haka, babban ɗan yana gona. Da ya zo kusa da gida, sai ya ji ana kiɗi ana rawa.
26 Ta kutsus ühe sulastest ja küsis, mis lahti on.
Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
27 „Su vend on tulnud koju, “vastas ta, „ja su isa on tapnud nuumvasika, sest ta on tervena tagasi.“
Bawan ya ce, ‘Ai, ɗan’uwanka ne ya dawo, shi ne mahaifinka ya yanka ɗan saniya mai ƙiba, gama ya yi murna ya karɓi ɗansa da ya dawo gida lafiyayye, ba abin da ya same shi.’
28 Ent vanem vend vihastas ja keeldus sisse minemast. Siis tuli isa välja ja veenis teda.
“Sai yayan ya yi fushi, ya ƙi shiga gida. Sai mahaifinsa ya fita ya roƙe shi.
29 Tema aga vastas isale: „Vaata! Kõik need aastad olen ma orjanud ega ole kunagi astunud üle su käsust. Aga mulle pole sa andnud isegi noort sikku, et ma võiksin oma sõpradega pidutseda!
Amma ya amsa wa mahaifinsa ya ce, ‘Duba! Duk waɗannan shekaru, ina yin maka aiki kamar bawa, ban taɓa maka rashin biyayya ba. Duk da haka, ba ka taɓa ba ni ko ɗan akuya domin in yi shagali da abokaina ba.
30 Aga kui see sinu poeg tuleb koju, kes su varanduse on hooradega ära raisanud, tapad sa talle nuumvasika!“
Amma da wannan ɗan naka, wanda ya ɓatar da dukiyarka a kan karuwai ya dawo, ka yanka masa ɗan saniya mai ƙiba!’
31 „Mu poeg, “vastas isa, „sina oled alati minu juures, ja kõik, mis on mul, kuulub ka sulle.
“Sai mahaifin ya ce masa, ‘Ɗana, kullum kana nan tare da ni, kuma duk abin da nake da shi, naka ne.
32 Nüüd aga oli meil tarvis pidutseda ja olla rõõmsad, sest see su vend oli surnud ja ta elab jälle, ta oli kadunud ja on leitud.““
Amma ya zama mana dole, mu yi shagali, mu yi murna, domin ɗan’uwan nan naka, da ya mutu, yanzu kuwa yana da rai, da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’”

< Luuka 15 >