< Johannese 12 >
1 Kuus päeva enne paasapühi jõudis Jeesus Betaaniasse, kus elas Laatsarus, kelle ta oli surnuist üles äratanud.
Kwana shidda kafin idin ketarewa, Yesu ya zo Baitanya inda Li'azaru yake, wato wannan da Yesu ya tada daga matattu.
2 Seal korraldati Jeesuse auks pidusöök. Marta kattis laua ning Laatsarus oli koos teistega Jeesuse juures laua ümber.
Sai suka shirya masa abinci a wurin kuma Matta ce ke hidima, Li'azaru kuwa ya kasance cikin wadanda ke kan tebiri tare da Yesu.
3 Siis võttis Maarja umbes poole kilogrammi jagu ehtsat ja hinnalist nardisalvi, võidis Jeesuse jalgu ja kuivatas neid oma juustega. Kogu maja täitus nardisalvi lõhnaga.
Sai Maryamu ta dauki wani turare da aka yi da man nard, ta shafe kafafun Yesu da shi, ta kuma share kafafun nasa da gashin kanta. Sai gida ya cika da kamshin turaren.
4 Kuid Juudas Iskariot, üks Jeesuse jüngritest – see, kes ta hiljem ära andis – küsis:
Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin almajiransa, wanda zai bashe shi, ya ce, “
5 „Miks pigem ei müüdud seda salvi kolmesaja teenari eest ega jagatud raha vaestele?“
“Me yasa ba a sayar da wannan turare dinari dari uku a ba gajiyayyu ba?”
6 Ent seda ta ei öelnud sellepärast, et ta vaestest hoolis, vaid et ta oli varas. Laekahoidjana võttis ta endale osa sellest, mis laekasse pandi.
Ya fadi haka ba don ya damu da gajiyayyu ba, amma domin shi barawo ne: shi ne ma'aji, kuma yana sata daga jakkar kudi.
7 Jeesus vastas talle: „Jäta ta rahule! Ta pidi selle salvi minu matmise päevaks hoidma.
Yesu ya ce, “Ku kyale ta ta ajiye abinda ta tanada domin jana'iza ta.
8 Vaeseid on alati teie juures, aga mind ei ole teil alati.“
Gajiyayyu suna tare da ku a koyaushe, ni kuwa ba zan kasance da ku koyaushe ba.
9 Siis sai suur hulk juute teada Jeesuse sealviibimisest ja nad tulid sinna – mitte ainult Jeesuse pärast, vaid ka selleks, et näha Laatsarust, kelle ta oli surnuist üles tõstnud.
To babban taron Yahudawa sun ji cewa Yesu yana wurin, sai suka zo, ba don Yesu kawai ba amma domin su ga Li'azaru, wanda Yesu ya tada daga matattu.
10 Seepärast võtsid ülempreestrid nõuks tappa ka Laatsaruse,
Sai manyan firistoci suka kulla makirci akan yadda za su kashe Li'azaru shima;
11 sest tema tõttu läksid paljud juudid Jeesuse poole üle ning uskusid temasse.
domin saboda shi ne yahudawa dayawa suka je suka bada gaskiya ga Yesu.
12 Järgmisel päeval kuulis pühadeks tulnud suur rahvahulk, et Jeesus on teel Jeruusalemma.
Kashegari, babban taro suka zo idin. Da suka ji cewa Yesu na zuwa Urushalima,
13 Nad võtsid kätte palmioksi, läksid talle vastu ja hüüdsid: „Hoosanna! Õnnistatud olgu, kes tuleb Issanda nimel! Iisraeli kuningas!“
Sai suka dauki ganyen dabino suka fita gari suka tare shi da kira mai karfi suna cewa, “Hosanna! Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji, Sarkin Isra'ila.
14 Jeesus aga leidis eeslisälu ja istus selle selga, nõnda nagu on kirjutatud:
Yesu ya sami wani Aholakin jaki, ya hau kansa; kamar yadda aka rubuta,
15 „Ära karda, Siioni tütar! Vaata, su kuningas tuleb, sõites eeslisälu seljas!“
“Kada ki ji tsoro ke 'yar Sihiyona; duba, ga Sarkinki na zuwa, zaune a kan danJaki”.
16 Sellest ei saanud Jeesuse jüngrid algul aru, aga kui Jeesus oli läinud tagasi taevasesse ausse, meenus neile, et nii oli temast kirjutatud Pühakirjas ning see oli nüüd täide läinud.
Almajiransa basu fahimci wannan al'amari ba da farko, amma bayan da aka daukaka Yesu, sai suka tuna cewa an rubuta wadannan abubuwa game da shi, kuma sun yi masa wadannan abubuwa.
17 Rahva seas oli ka neid, kes olid oma silmaga näinud, kuidas Jeesus Laatsaruse hauast välja kutsus ja surnuist üles äratas. Need rääkisid nüüd sellest kõigile avalikult.
Sai taron da ke tare da Yesu a ranar da ya kira Li'azaru daga kabari ya kuma tashe shi daga matattu, suka bada shaida.
18 Seepärast läkski rahvahulk talle tee peale vastu, et nad olid kuulnud sellest tunnustähest.
Domin wannan ne kuma taron suka zo domin su sadu da shi saboda sun ji cewa ya yi wannan alama.
19 Siis rääkisid variserid isekeskis: „Näete, te ei suuda midagi! Kogu maailm jookseb tema järel!“
Don haka, sai farisawa suka shiga magana a tsakanin su suna cewa “Duba, babu abinda zaku iya yi; kun ga, duniya ta gama bin sa.
20 Ent pühadeks Jeruusalemma palvetama tulnud inimeste seas olid ka mõned kreeklased.
Akwai wadansu Helinawa cikin wadanda suka je sujada a idin.
21 Need pöördusid Filippuse poole, kes oli pärit Betsaidast Galileast, ja palusid teda: „Isand, me tahaksime kohtuda Jeesusega!“
Wadannan suka tafi wurin filibus, mutumin Betsaida da ke Galili, suka ce masa, “Mallam, muna so mu ga Yesu.
22 Filippus läks ja rääkis seda Andreasele; Andreas ja Filippus läksid siis ja rääkisid seda Jeesusele.
Filibus ya tafi ya fadawa Andrawus; sai Andrawus ya tafi tare da Filibus, suka kuwa gaya wa Yesu.
23 Jeesus vastas: „Tund on tulnud, et Inimese Poega austataks.
Yesu ya amsa masu ya ce, “sa'a ta zo da za'a daukaka Dan mutum.
24 Tõesti, tõesti, ma ütlen teile, kui nisuiva ei lange mulda ega sure, siis see jääb üksi. Kui ta aga sureb, kannab see palju vilja.
Hakika, hakika, Ina ce maku, in ba kwayar alkama ta fadi kasa ba ta mutu, za ta kasance ita kadai; amma idan ta mutu, za ta bada 'ya'ya masu yawa.
25 Kes oma elu armastab, kaotab selle, ja kes oma elu põlgab selles ilmas, hoiab selle igaveseks eluks. (aiōnios )
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios )
26 Kui keegi tahab mind teenida, siis ta järgnegu mulle. Kus olen mina, seal on ka mu teener. Minu Isa austab seda, kes mind teenib.
Idan wani na bauta mani, to bari ya biyo ni; kuma duk inda nike, a can bawana zai kasance kuma. Duk wanda ke bauta mani, Uban zai girmama shi.
27 Nüüd on mu hing ärevil. Mida ma peaksin ütlema? Isa, päästa mind sellest tunnist! Ei, selle tunni pärast ma olengi tulnud.
Yanzu raina na cikin damuwa, to me zan ce? 'Uba, ka cece ni daga wannan sa'a? Amma Saboda wannan dalili ne na zo wannan sa'a.
28 Isa, austa oma nime!“Ja taevast vastas hääl: „Ma olen seda austanud ja austan veel!“
Uba, ka daukaka sunanka”. Sai wata murya daga sama ta ce, “Na daukaka shi, zan kuma sake daukaka shi.
29 Mõned juuresolijaist arvasid, et nad kuulevad kõuemürinat, teised ütlesid: „Ingel kõneles temaga!“
Daganan sai taron dake tsaye kuma suka ji muryar, suka ce an yi tsawa. Wasu suka ce, “Mala'ika ya yi magana da shi”.
30 Jeesus aga ütles: „See hääl ei kostnud mitte minu, vaid teie pärast.
Yesu ya amsa ya ce, “wannnan murya ta zo ba saboda ni ba, amma domin ku.”
31 Nüüd mõistetakse kohut selle maailma üle, nüüd tõugatakse välja selle maailma vürst.
Yanzu za'a shar'anta duniya. Yanzu za'a kori mai mulkin duniyan nan.
32 Kui mind tõstetakse maa pealt üles, tõmban ma kõik inimesed enda juurde.“
Sa, annan ni, idan an daga ni daga duniya, zan jawo dukan mutane zuwa gare ni”.
33 Ta ütles seda, et näidata, millisesse surma ta peab surema.
Ya fadi wannan ne domin ya nuna irin mutuwar da za ya yi.
34 Rahvahulk aga vastas: „Meie oleme Seadusest kuulnud, et Messias jääb igaveseks. Miks sina siis ütled, et Inimese Poeg tõstetakse üles? Kes see Inimese Poeg on?“ (aiōn )
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn )
35 „Veel pisut aega on valgus teie keskel, “ütles Jeesus. „Käige valguses, kuni teil seda on, et teid ei haaraks pimedus. Pimedas käija ei tea, kuhu ta läheb.
Yesu ya ce masu, “Nan da lokaci kadan za ku kasance da haske, ku yi tafiya tun haske na tare da ku, kada duhu ya mamaye ku. Wanda ke tafiya cikin duhu, bai san inda za shi ba.
36 Kuni teil on valgus, uskuge valgusesse, et te saaksite valguse lasteks!“Kui ta seda oli rääkinud, lahkus ta ja hoidis end nende eest varjul.
Ku gaskata ga haske tun yana tare da ku domin ku zama yayan haske”. Yesu ya fadi wadannan abubuwa sannan ya tafi ya boye masu.
37 Kuigi Jeesus oli andnud nende nähes palju tunnustähti, ei uskunud inimesed ikka veel temasse,
Kodashike Yesu ya yi alamu da dama a gabansu, duk da haka ba su gaskata shi ba.
38 et läheks täide prohvet Jesaja ettekuulutus: „Issand, kes on uskunud meie kuulutust ja kellele on ilmutatud Issanda käsivart?“
Saboda maganar annabi Ishaya ta cika, wadda ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata rahoton mu? Ga wa kuma hannun Ubangiji ya bayyana?
39 Seepärast ei suutnud nad uskuda, sest nagu Jesaja veel on öelnud:
Saboda wannan dalili basu gaskata ba, gama Ishaya ya sake cewa,
40 „Ta on löönud pimedusega nende silmi ja mõistmatusega nende südant, et nad silmadega ei näeks ja südamega ei mõistaks ega pöörduks, et ma saaksin neid tervendada.“
ya makantar da su, ya kuma taurare zuciyarsu, saboda kada su gani da idanunsu, su kuma sami fahimta da zuciyarsu, su juyo wurina in warkar da su.
41 Seda ütles Jesaja, sest ta nägi Jeesuse auhiilgust ja rääkis temast.
Ishaya ya fadi wadannan abubuwa ne domin ya hangi daukakar Yesu ya kuma yi magana game da shi.
42 Kõigele vaatamata uskusid isegi paljud ülemad Jeesusesse, ent kartusest variseride ees ei rääkinud nad sellest avalikult, et neid sünagoogist välja ei heidetaks.
Amma duk da haka, dayawa cikin shugabanni suka gaskata Yesu. Amma saboda farisawa, basu shaida shi a sarari ba, domin kada a kore su daga majami'a.
43 Nad pidasid inimlikku kiitust tähtsamaks Jumala kiitusest.
Suna son yabo daga mutane fiye da yabon dake zuwa daga Allah.
44 Aga Jeesus hüüdis: „Kes usub minusse, ei usu ainult minusse, vaid ka sellesse, kes minu on läkitanud.
Yesu ya yi magana da babbar murya, ya ce, “Wanda ya gaskata ni, ba ni yake gaskatawa kadai ba, amma kuma yana gaskata wanda ya aiko ni,
45 Kes näeb mind, näeb ka minu Läkitajat.
kuma wanda ke gani na, yana ganin shi wanda ya aiko ni.
46 Mina olen tulnud maailma valguseks, et ükski, kes usub minusse, ei jääks pimedusse.
Na zo ne a matsayin haske a duniya, saboda duk wanda ya gaskata da ni ba za ya yi tafiya cikin duhu ba.
47 Kes kuuleb mu sõnu ega pea neid, selle üle ei mõista mina kohut, sest mina ei tulnud maailma üle kohut mõistma, vaid seda päästma.
Duk wanda ya ji maganata baya gaskata ba, ba ni hukunta shi; gama ban zo in yi wa duniya hukunci ba, amma don in ceci duniya.
48 Kes hülgab minu ega võta kuulda mu sõnu, sellel on kohtumõistja olemas. Sõna, mida ma olen kuulutanud, mõistab ta hukka viimasel päeval.
Wanda ya ki ni, ya kuma ki ya karbi magana ta, akwai wanda za ya yi masa hukunci. Kalmar da na fada, ita ce za ta yi masa hukunci a rana ta karshe.
49 Sest mina ei ole seda rääkinud iseenda nimel, vaid Isa, kes minu saatis, on mind käskinud öelda kõike seda, mida ma olen rääkinud.
Maganar da ni ke yi, ba ra'ayina ba ne. Amma Uba wanda ya aiko ni shi ke bani umarni game da abin da zan ce da abin da zan fadi.
50 Ja ma tean, et tema käsk viib igavesse ellu. Mida mina räägin, on see, mida Isa on mul käskinud rääkida.“ (aiōnios )
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios )