< 2 Timoteosele 1 >

1 Pauluselt, kes on Kristuse Jeesuse apostel Jumala tahtel selle elu tõotuse pärast, mis on Kristuses Jeesuses,
Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, bisa ga alkawarin rai wanda yake cikin Kiristi Yesu,
2 Timoteosele, minu armsale pojale: Armu, halastust ja rahu Jumalalt Isalt ja Kristuselt Jeesuselt, meie Issandalt!
Zuwa ga Timoti, ƙaunataccen ɗana. Alheri, jinƙai da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
3 Ma olen tänulik Jumalale, keda ma oma esivanemate sarnaselt teenin puhta südametunnistusega, päeval ja öösel sinu peale lakkamata mõeldes oma palvetes.
Na gode wa Allah wanda nake bauta wa, kamar yadda kakanni-kakannina suka yi da lamiri mai tsabta, yadda kullum dare da rana ina tuna da ku a cikin addu’o’ina.
4 Mäletan su pisaraid ja igatsen sind uuesti näha, et saaksin täidetud rõõmuga.
Sa’ad da na tuna da hawayenka, nakan yi marmarin ganinka, don in cika da farin ciki.
5 Mulle meenub sinu siiras usk, mis enne elas sinu vanaemas Loises ja sinu emas Eunikes, ning olen veendunud, et nüüd elab see ka sinus.
An tunashe ni da sahihiyar bangaskiyarka, wadda a farko ta kasance a cikin kakarka Loyis da kuma mahaifiyarka Yunis yanzu kuwa na tabbata tana cikinka.
6 Seepärast tuletan sulle meelde, et sa õhutaksid taas lõkkele Jumala ande, mille sa said minu käte pealepanemise kaudu.
Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana.
7 Jumal ei ole andnud meile kartuse vaimu, vaid väe, armastuse ja meelepuhtuse Vaimu.
Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai.
8 Ära siis häbene tunnistada meie Issandast ega mind, tema vangi, vaid kannata koos minuga kurja evangeeliumi pärast, nii nagu Jumal jõudu annab.
Saboda haka kada ka ji kunyar ba da shaida game da Ubangijinmu, ko kuwa ka ji kunyata, ni da nake ɗan sarƙa saboda shi. Sai dai ka haɗa kai tare da ni cikin shan wahala saboda bishara ta wurin ikon Allah,
9 Tema on ju päästnud meid ja kutsunud püha kutsumusega – mitte meie tegude järgi, vaid oma kavatsuse järgi, armu läbi, mis on meile antud Kristuses Jeesuses enne ajastute algust, (aiōnios g166)
wanda ya cece mu ya kuma kira mu ga rayuwar tsarki ba saboda wani abin da muka yi ba sai dai saboda nufinsa da kuma alherinsa. An ba mu wannan alheri cikin Kiristi Yesu tun fil azal, (aiōnios g166)
10 ent nüüd on saanud avalikuks, meie Päästja Kristuse Jeesuse ilmudes, kes on hävitanud surma ja on evangeeliumi kaudu teinud nähtavaks elu ja surematuse.
amma yanzu an bayyana ta ta wurin bayyanuwar Mai Cetonmu, Kiristi Yesu, wanda ya hallaka mutuwa ya kuma kawo rai da rashin mutuwa a sarari ta wurin bishara.
11 Sellepärast olengi mina seatud kuulutajaks, apostliks ja õpetajaks,
A wannan bishara ce, aka naɗa ni mai shela da manzo da kuma malami.
12 ja sellepärast ma ka kannatan. Kuid ma ei häbene, sest ma tean, kellesse ma usun, ja olen veendunud, et tema suudab hoida minu hoolde antut oma päevani.
Shi ya sa nake shan wahalar da nake sha. Duk da haka ba na jin kunya, domin na san wanda na gaskata da shi, na kuma tabbata cewa yana iya kiyaye abin da na danƙa masa amana don wancan rana.
13 Võta usaldusväärse õpetuse eeskujuks see, mida sa oled minult kuulnud, usus ja armastuses, mis on Kristuses Jeesuses!
Abin da ka ji daga gare ni, ka kiyaye shi kamar tsarin sahihiyar koyarwa, cikin bangaskiya da ƙauna cikin Kiristi Yesu.
14 Valva seda varandust, mis sulle on usaldatud. Valva seda Püha Vaimu abiga, kes meis elab!
Ka kiyaye kyakkyawar ajiyan nan da aka danƙa maka amana, ka lura da ita da taimakon Ruhu Mai Tsarki wanda yake raye a cikinmu.
15 Sa tead, et Aasias on kõik mu maha jätnud, nende seas ka Fügelos ja Hermogenes.
Ka san cewa kowa a lardin Asiya ya juya mini baya, har da Figelus da Hermogenes.
16 Näidaku Issand halastust Onesiforose perele, sest ta on mind sageli kosutanud, häbenemata mu ahelaid.
Bari Ubangiji yă yi wa iyalin Onesiforus jinƙai, domin sau da dama yakan wartsakar da ni, bai kuma ji kunyar sarƙoƙina ba.
17 Vastupidi, Roomas olles otsis ta mind kõvasti, kuni leidis mu üles.
A maimakon haka ma, sa’ad da yake a Roma, ya neme ni ido a rufe sai da ya same ni.
18 Andku Issand, et ta leiaks sel päeval Issandalt armu! Kui mitmel viisil oli temast Efesoses abi, tead sina paremini.
Bari Ubangiji yă sa yă sami jinƙai daga Ubangiji a wancan ranar! Ka sani sarai yadda ya taimake ni a hanyoyi dabam-dabam a Afisa.

< 2 Timoteosele 1 >