< 1 Johannese 5 >

1 Igaüks, kes usub, et Jeesus on Kristus, on Jumalast sündinud. Igaüks, kes armastab Isa, armastab ka tema lapsi.
Kowa ya gaskata cewa Yesu shi ne Kiristi, shi haifaffe na Allah ne, kuma duk mai ƙaunar mahaifi kuwa, yakan ƙaunaci ɗansa ma.
2 Ja sellest me tunneme ära, et armastame Jumala lapsi, kui me armastame Jumalat ja täidame tema käske.
Ga yadda muka san cewa muna ƙaunar’ya’yan Allah. Muna yin haka ta wurin ƙaunar Allah da kuma aikata umarnansa.
3 Armastus Jumala vastu on see, kui me peame tema käske. Ja tema käsud ei ole rasked,
Ƙaunar Allah ita ce, a yi biyayya da umarnansa. Umarnansa kuwa ba masu nauyi ba ne;
4 sest igaüks, kes on sündinud Jumalast, võidab ära maailma. Ja see ongi võit, millega on maailm võidetud – meie usk.
domin duk haifaffe na Allah yana cin nasara a kan duniya. Bangaskiyarmu kuwa ita ce ta ba mu wannan nasara a kan duniya.
5 Kes veel võiks võita maailma, kui mitte see, kes usub, et Jeesus on Jumala Poeg?
Wa ya cin nasara a kan duniya? Sai wanda ya gaskata cewa Yesu Ɗan Allah ne.
6 Tema on see, kes tuli vee ja vere kaudu, Jeesus Kristus, mitte üksnes veega, vaid vee ja verega. Sellest tunnistab ka Vaim, sest Vaim on tõde.
Ga wanda ya zo ta wurin ruwa da jini, wato, Yesu Kiristi. Bai zo ta wurin ruwa kaɗai ba, sai dai ta wurin ruwa da kuma jini. Ruhu ne kuwa yake ba da shaida, gama Ruhu shi ne gaskiya.
7 Sest tunnistajaid on kolm:
Akwai shaidu uku, wato,
8 Vaim, vesi ja veri, ja need kolm tunnistavad sama.
Ruhu, da ruwa, da kuma jini; waɗannan uku kuwa manufarsu ɗaya ce.
9 Kui me võtame vastu inimeste tunnistuse, siis Jumala tunnistus on kaalukam, sest see on tema tunnistus, mille ta on andnud oma Poja kohta.
Tun da yake mukan yarda da shaida mutane, ai, shaidar Allah ta fi ƙarfi. Wannan ita ce shaidar Allah, wato, ya shaidi Ɗansa.
10 Kes usub Jumala Pojasse, sellel on tunnistus südames. Kes ei usu Jumalat, on teinud tema valelikuks, sest ta pole uskunud, mis Jumal on tunnistanud oma Poja kohta.
Duk wanda ya gaskata da Ɗan Allah, yana da shaidan nan a zuciyarsa. Duk wanda bai gaskata da Allah ba kuwa ya mai da shi maƙaryaci, domin bai gaskata shaidar da Allah ya bayar game da Ɗansa ba.
11 Ja see tunnistus on selline: Jumal on andnud meile igavese elu ja see elu on tema Pojas. (aiōnios g166)
Wannan kuwa ita ce shaidar; cewa Allah ya ba mu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Ɗansa. (aiōnios g166)
12 Kellel on Poeg, sellel on elu. Kellel Jumala Poega ei ole, sellel ei ole elu.
Duk wanda yake da Ɗan, yana da rai; wanda kuwa ba shi da Ɗan Allah, ba shi da rai.
13 Seda ma olen kirjutanud teile, kes te usute Jumala Poja nimesse et te teaksite: teil on igavene elu. (aiōnios g166)
Ina rubuta waɗannan abubuwa gare ku, ku da kuka gaskata sunan Ɗan Allah domin ku san kuna da rai madawwami. (aiōnios g166)
14 Ja meil on see julgus Jumala ees, et kui me midagi palume tema tahte kohaselt, siis ta kuuleb meid.
Wannan shi ne ƙarfin halin da muke da shi sa’ad da muke zuwa a gaban Allah, gama mun san cewa kome muka roƙa bisa ga nufinsa, yakan saurare mu.
15 Ja kui me teame, et ta kuuleb meid, mida iganes me palume, siis me ka teame, et meil on käes see, mida me temalt oleme palunud.
In kuwa muka san cewa yana sauraranmu, ko mene ne muka roƙa, mun sani, mun riga mun sami abin da muka roƙa daga gare shi ke nan.
16 Kui keegi näeb, et ta vend või õde teeb pattu, mis ei too surma, siis ta palvetagu, ja Jumal annab talle elu, sellele, kes ei tee pattu surmaks. On pattu, mis toob surma: selle kohta ma ei ütle, et tal tuleks paluda.
Kowa ya ga ɗan’uwansa yana yin zunubin da bai kai ga mutuwa ba, sai yă yi masa addu’a. Ta dalilin mai addu’an nan kuwa, Allah zai ba da rai ga mai yin zunubin da bai kai ga mutuwa ba. Akwai zunubin da yakan kai ga mutuwa. Ban ce a yi addu’a domin wannan ba.
17 Kõik ülekohus on patt; aga on pattu, mis ei too surma.
Duk rashin adalci, zunubi ne, amma akwai waɗansu zunuban da ba sa kai ga mutuwa.
18 Me teame, et ükski, kes on sündinud Jumalast, ei tee pattu edasi, sest Jumalast sündinu kaitseb teda turvaliselt, ja kuri ei saa teda kahjustada.
Mun san cewa kowane haifaffe na Allah ba ya cin gaba da yin zunubi; kasancewarsa haifaffe na Allah ita takan kāre shi, mugun kuwa ba zai iya cuce shi ba.
19 Me teame, et meie oleme Jumalast, ja et terve maailm on kurja võimuses.
Mun san cewa mu’ya’yan Allah ne, duniya duka kuwa tana hannun Mugun.
20 Ent me teame, et Jumala Poeg on tulnud ja andnud meile mõistmise, et me tunneksime ära Tõelise. Ja meie oleme Tõelises, tema Pojas Jeesuses Kristuses. Tema on tõeline Jumal ja igavene elu. (aiōnios g166)
Mun san cewa Ɗan Allah ya zo duniya, ya kuma ba mu ganewa domin mu san shi wanda yake na gaskiya. Mu kuwa muna cikinsa, shi da yake Allah na gaskiya wato, cikin Ɗansa Yesu Kiristi. Shi ne Allah na gaskiya da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
21 Lapsed, hoiduge ebajumalate eest!
’Ya’yana ƙaunatattu, ku yi nesa da gumaka.

< 1 Johannese 5 >