< Psalmaro 83 >

1 Kanto-psalmo de Asaf. Ho Dio, ne silentu; Ne estu senparola kaj ne restu trankvila, ho Dio!
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 Ĉar jen Viaj malamikoj ekbruis, Kaj Viaj malamantoj levis la kapon.
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Kontraŭ Via popolo ili sekrete konspiras, Kaj ili konsiliĝas kontraŭ Viaj gardatoj.
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 Ili diris: Ni iru, kaj ni ekstermu ilin el inter la popoloj, Ke oni ne plu rememoru la nomon de Izrael.
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 Ĉar ili unuanime interkonsentis, Ili faris interligon kontraŭ Vi:
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 La tendoj de Edom kaj la Iŝmaelidoj, Moab kaj la Hagaridoj,
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 Gebal kaj Amon kaj Amalek, La Filiŝtoj kun la loĝantoj de Tiro;
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Ankaŭ Asirio aliĝis al ili Kaj fariĝis helpo al la idoj de Lot. (Sela)
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 Faru al ili, kiel al Midjan, Kiel al Sisera, kiel al Jabin ĉe la torento Kiŝon,
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 Kiuj estis ekstermitaj en En-Dor Kaj fariĝis sterko por la tero.
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 Agu kun iliaj princoj kiel kun Oreb kaj Zeeb, Kaj kun ĉiuj iliaj estroj kiel kun Zebaĥ kaj Calmuna,
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 Kiuj diris: Ni ekposedu la loĝejon de Dio!
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 Ho mia Dio, similigu ilin al turniĝanta polvo, Al pajlrestaĵo antaŭ vento.
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 Kiel fajro bruligas arbaron, Kaj kiel flamo bruldezertigas montojn,
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 Tiel pelu ilin per Via ventego, Kaj per Via fulmotondro ilin timigu.
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 Plenigu ilian vizaĝon per malhonoro, Por ke ili turniĝu al Via nomo, ho Eternulo.
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 Ili estu hontigitaj kaj timigitaj por ĉiam, Ili malhonoriĝu kaj pereu.
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 Kaj ili eksciu, ke Vi, kies nomo estas ETERNULO, Estas sola Plejaltulo super la tuta tero.
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.

< Psalmaro 83 >