< Ijob 31 >
1 Mi faris interligon kun miaj okuloj, Ke mi ne atentu virgulinon.
“Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
2 Kia estas la parto, kiun donas Dio de supre? Kaj kion destinas la Plejpotenculo el la altaj sferoj?
Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
3 Ĉu ne malfeliĉon al malpiulo, Kaj forpuŝon de malbonagantoj?
Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
4 Ĉu Li ne vidas mian konduton, Ne kalkulas ĉiujn miajn paŝojn?
Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?
5 Ĉu mi iradis en malvero, Kaj miaj piedoj rapidis al trompo?
“In da na yi tafiya cikin rashin gaskiya ko kuma ƙafata ta yi sauri zuwa yin ƙarya,
6 Li pesu min per justa pesilo, Kaj tiam Dio konvinkiĝos pri mia senkulpeco.
Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
7 Se mia paŝo forkliniĝis de la vojo, Se mia koro sekvis miajn okulojn, Kaj se al mia mano algluiĝis makulo:
In takawata ta kauce daga hanya, in zuciyata ta bi abin da idanuna ke so, ko kuma in hannuwana suna da laifi;
8 Tiam mi semu kaj alia manĝu, Kaj mia idaro elradikiĝu.
bari waɗansu su ci abin da na shuka, kuma bari a tuge amfanin gonata.
9 Se mia koro forlogiĝis al virino, Kaj mi kaŝe atendis ĉe la pordo de mia amiko:
“In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
10 Tiam mia edzino estu adultigata de aliulo, Kaj aliuloj kliniĝu super ŝi.
sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
11 Ĉar tio estus malvirto, Tio estus krimo, kiun devas puni juĝistoj.
Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
12 Tio estas fajro, kiu ekstermas ĝis la abismo, Kaj mian tutan akiritaĵon ĝi elradikigus.
Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
13 Ĉu mi malŝatis la rajton de mia servisto aŭ de mia servistino, Kiam ili havis juĝan aferon kun mi?
“In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
14 Tiam kion mi farus, kiam Dio leviĝus? Kaj kion mi respondus al Li, kiam Li esplordemandus?
me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
15 Lin kreis ja Tiu sama, kiu kreis min en la ventro, Kaj Tiu sama pretigis en la ventro ankaŭ lin.
Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?
16 Ĉu mi rifuzis la deziron de senhavuloj? Aŭ ĉu mi turmentis la okulojn de vidvino?
“In na hana wa matalauta abin da suke so, ko kuma in sa idanun gwauruwa su yi nauyi don kuka,
17 Ĉu mian panpecon mi manĝis sola? Ĉu ne manĝis de ĝi ankaŭ orfo?
in na ajiye burodina don kaina kaɗai, ban kuwa ba wa marayu abinci sa’ad da suke jin yunwa,
18 Ĉar detempe de mia juneco mi estis kiel patro, Kaj de post la eliro el la ventro de mia patrino mi estis gvidisto.
amma tun suna tasowa na lura da su, kamar yadda mahaifi zai lura da ɗa, kuma tun da aka haife ni ina lura da gwauruwa.
19 Kiam mi vidis malfeliĉulon sen vesto Kaj malriĉulon sen kovro,
In da na ga wani yana mutuwa don rashin sutura, ko wani mai bukata da ba shi da riga,
20 Ĉu tiam ne benis min liaj lumboj, Ĉu li ne estis varmigata per la lano de miaj ŝafoj?
kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,
21 Se mi levis mian manon kontraŭ orfon, Ĉar mi vidis en la pordego helpon al mi,
in na ɗaga hannuna don in cuci maraya, domin na san in na faɗa za a ji ni a wurin masu shari’a,
22 En tia okazo mia ŝultro defalu de la dorso, Kaj mia brako rompiĝu de kano.
bari hannuna yă guntule daga kafaɗata, bari yă tsinke daga inda aka haɗa shi.
23 Ĉar mi timas la punon de Dio, Kaj ĝian pezon mi ne povus elteni.
Gama ina jin tsoron hallaka daga Allah, kuma domin tsoron ɗaukakarsa ba zan iya yin waɗannan abubuwa ba.
24 Ĉu mi faris la oron mia espero, Kaj la orbulon mi nomis mia fido?
“In na dogara ga zinariya ko kuma na ce wa zallan zinariya, ‘Gare ki nake dogara,’
25 Ĉu mi ĝojis, ke mia riĉeco estas granda Kaj ke mia mano multe akiris?
in na yi fahariya don yawan dukiyata, arzikin da hannuwana suka samu.
26 Kiam mi vidis la lumon brilantan Kaj la lunon majeste irantan,
In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
27 Ĉu tiam sekrete forlogiĝis mia koro Kaj mi sendis kisojn per mia mano?
zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
28 Ankaŭ tio estus krimo juĝinda, Ĉar mi forneus per tio Dion en la alto.
Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
29 Ĉu mi ĝojis pri malfeliĉo de mia malamiko? Aŭ ĉu mi estis ravita, se lin trafis malbono?
“In na yi murna domin mugun abu ya faru da maƙiyina; ko kuma domin wahala ta same shi,
30 Mi ne permesis al mia gorĝo peki Per eldiro de malbeno kontraŭ lia animo.
ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
31 Ĉu la homoj de mia tendo ne diris: Ho, se oni ne satiĝus de lia karno!
in mutanen gidana ba su taɓa cewa, ‘Wane ne bai ƙoshi da naman Ayuba ba?’
32 Ne noktis fremdulo sur la strato; Miajn pordojn mi malfermadis al migrantoj.
Ba baƙon da ya taɓa kwana a titi, gama koyaushe ƙofata tana buɗe domin matafiya,
33 Ĉu mi hommaniere kovradis miajn kulpojn, Por kaŝi en mia brusto miajn pekojn?
in na ɓoye zunubina yadda mutane suke yi, ta wurin ɓoye laifina a cikin zuciyata,
34 En tia okazo mi timus grandan homamason, Kaj malestimo de familioj min timigus; Mi silentus, kaj ne elirus ekster la pordon.
domin ina tsoron taron mutane kuma ina tsoron wulaƙancin da dangina za su yi mini, sai na yi shiru kuma ban fita waje ba.
35 Ho, se iu aŭskultus min! Jen estas mia signo; la Plejpotenculo respondu al mi. Se mia akuzanto skribus libron,
(“Kash, da ina da wanda zai ji ni! Na sa hannu ga abin da na faɗa don kāre kaina, bari Maɗaukaki yă amsa mini; bari mai tuhumata da laifi yă yi ƙarata a rubuce.
36 Mi portus ĝin sur mia ŝultro, Mi metus ĝin sur min kiel kronon,
Ba shakka sai in ɗora a kafaɗata, zan aza a kaina kamar rawani.
37 Mi raportus al li pri la nombro de miaj paŝoj; Mi alproksimiĝus al li kiel al princo.
Zan ba shi lissafin duk abin da na taɓa yi; zan zo gabansa kamar ɗan sarki.)
38 Se mia lando kriis kontraŭ mi, Kaj ĝiaj sulkoj ploris,
“In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
39 Se ĝiajn fruktojn mi manĝis senpage, Kaj mi afliktis la animon de ĝiaj mastroj:
in na kwashe amfaninta ban biya ba ko kuma na kashe masu ita,
40 Tiam anstataŭ tritiko kresku por mi kardo, Kaj anstataŭ hordeo dornoj. Finiĝis la paroloj de Ijob.
bari ƙaya ta fito a maimakon alkama ciyawa kuma a maimakon sha’ir.” Maganar Ayuba ta ƙare.