< Psalms 60 >

1 `In Ebreu thus, To victorie, on the witnessyng of roose, the swete song of Dauid, to teche, `whanne he fauyte ayens Aram of floodis, and Sirie of Soba; and Joab turnede ayen, and smoot Edom in the `valei of salt pittis, twelue thousynde. `In Jeroms translacioun thus, To the ouercomer for lilies, the witnessing of meke and parfit Dauid, to teche, whanne he fauyte ayens Sirie of Mesopotamye, and Soba, and so forth. God, thou hast put awei vs, and thou hast distried vs; thou were wrooth, and thou hast do merci to vs.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
2 Thou mouedist the erthe, and thou disturblidist it; make thou hool the sorewis therof, for it is moued.
Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
3 Thou schewidist harde thingis to thi puple; thou yauest drynk to vs with the wyn of compunccioun.
Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
4 Thou hast youe a signefiyng to hem that dreden thee; that thei fle fro the face of the bouwe. That thi derlyngis be delyuered;
Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
5 make thou saaf with thi riyt hond `the puple of Israel, and here thou me.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
6 God spak bi his hooli; Y schal be glad, and Y schal departe Siccimam, and Y schal meete the greet valei of tabernaclis.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
7 Galaad is myn, and Manasses is myn; and Effraym is the strengthe of myn heed.
Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
8 Juda is my king; Moab is the pot of myn hope. In to Idumee Y schal stretche forth my scho; aliens ben maad suget to me.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
9 Who schal lede me in to a citee maad strong; who schal leede me til in to Ydumee?
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10 Whether not thou, God, that hast put awei vs; and schalt thou not, God, go out in oure vertues?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11 Lord, yyue thou to vs help of tribulacioun; for the heelthe of man is veyn.
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12 In God we schulen make vertu; and he schal bringe to nouyt hem that disturblen vs.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.

< Psalms 60 >