< Psalms 122 >

1 The song of the grecis of Dauid. I am glad in these thingis, that ben seid to me; We schulen go in to the hous of the Lord.
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni, “Bari mu tafi gidan Ubangiji.”
2 Oure feet weren stondynge; in thi hallis, thou Jerusalem.
Ƙafafunmu suna tsaye a ƙofofinki, ya Urushalima.
3 Jerusalem, which is bildid as a citee; whos part taking therof is in to the same thing.
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4 For the lynagis, the lynagis of the Lord stieden thidir, the witnessing of Israel; to knouleche to the name of the Lord.
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5 For thei saten there on seetis in doom; seetis on the hous of Dauid.
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
6 Preie ye tho thingis, that ben to the pees of Jerusalem; and abundaunce be to hem that louen thee.
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7 Pees be maad in thi vertu; and abundaunce in thi touris.
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
8 For my britheren and my neiyboris; Y spak pees of thee.
Saboda’yan’uwana da kuma abokaina, zan ce, “Salama tă kasance tare da ke.”
9 For the hous of oure Lord God; Y souyte goodis to thee.
Saboda gidan Ubangiji Allahnmu, zan nemi wadatarki.

< Psalms 122 >