< Psalms 116 >
1 Alleluia. I louede `the Lord; for the Lord schal here the vois of my preier.
Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata; ya ji kukata ta neman jinƙai.
2 For he bowide doun his eere to me; and Y schal inwardli clepe in my daies.
Domin ya juye kunnensa gare ni, zan kira gare shi muddin ina da rai.
3 The sorewis of deth cumpassiden me; and the perelis of helle founden me. I foond tribulacioun and sorewe; (Sheol )
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol )
4 and Y clepide inwardli the name of the Lord. Thou, Lord, delyuere my soule;
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
5 the Lord is merciful, and iust; and oure God doith merci.
Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci; Allahnmu yana cike da tausayi.
6 And the Lord kepith litle children; Y was mekid, and he delyuerede me.
Ubangiji yana tsare masu tawali’u; sa’ad da nake cikin tsananin bukata, ya cece ni.
7 Mi soule, turne thou in to thi reste; for the Lord hath do wel to thee.
Ka kwantar da hankali, ya raina, gama Ubangiji mai alheri ne a gare ka.
8 For he hath delyuered my soule fro deth; myn iyen fro wepingis, my feet fro fallyng doun.
Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa, idanuna daga hawaye, ƙafafuna daga tuntuɓe,
9 I schal plese the Lord; in the cuntrei of hem that lyuen.
don in iya tafiya a gaban Ubangiji a ƙasar masu rai.
10 I bileuede, for which thing Y spak; forsoth Y was maad low ful myche.
Na gaskata, saboda haka na ce, “An azabtar da ni ƙwarai.”
11 I seide in my passing; Ech man is a lier.
Kuma cikin rikicewana na ce, “Dukan mutane maƙaryata ne.”
12 What schal Y yelde to the Lord; for alle thingis which he yeldide to me?
Yaya zan sāka wa Ubangiji saboda dukan alherinsa gare ni?
13 I schal take the cuppe of heelthe; and Y schal inwardli clepe the name of the Lord.
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
14 I schal yelde my vowis to the Lord bifor al his puple;
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa.
15 the deth of seyntis of the Lord is precious in his siyt.
Abu mai daraja a gaban Ubangiji shi ne mutuwar tsarkakansa.
16 O! Lord, for Y am thi seruant; Y am thi seruaunt, and the sone of thi handmaide. Thou hast broke my bondys,
Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne; ni bawanka ne, ɗan baiwarka; ka’yantar da ni daga sarƙoƙi.
17 to thee Y schal offre a sacrifice of heriyng; and Y schal inwardli clepe the name of the Lord.
Zan yi hadayar godiya gare ka in kuma kira bisa sunan Ubangiji.
18 I schal yelde my vowis to the Lord, in the siyt of al his puple;
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa,
19 in the porchis of the hous of the Lord, in the myddil of thee, Jerusalem.
a filayen gidan Ubangiji, a tsakiyarki, ya Urushalima. Yabi Ubangiji.