< Micah 3 >
1 And Y seide, Ye princis of Jacob, and duykis of the hous of Israel, here. Whether it be not youre for to knowe doom, whiche haten good,
Sa’an nan na ce, “Ku kasa kunne, ku shugabannin Yaƙub, ku masu mulkin gidan Isra’ila. Ya kamata ku san shari’a,
2 and louen yuele? Whiche violentli taken awei the skynnes of hem fro aboue hem, and the fleisch of hem fro aboue the bonys of hem.
ku da kuke ƙin abu mai kyau kuke ƙaunar mugunta, ku da kuke feɗe mutanena kuke tuge nama daga ƙasusuwansu;
3 Whiche eeten the fleisch of my puple, and hiliden the skyn of hem fro aboue; and broken togidere the boonys of hem, and kittiden togidere as in a cawdroun, and as fleisch in the myddil of a pot.
ku da kuke cin naman mutanena, ku feɗe fatar jikinsu kuke kakkarya ƙasusuwansu, kuke yayyanka su gunduwa-gunduwa kamar naman da za a toya, kamar naman da za a sa a dafa.”
4 Thanne thei schulen crie to the Lord, and he schal not here hem; and he schal hide hise face fro hem in that tyme, as thei diden wickidli in her fyndingis.
Sa’an nan za su kira ga Ubangiji, amma ba zai amsa musu ba. A wannan lokaci zai ɓoye fuskarsa daga gare su saboda irin muguntar da suka yi.
5 The Lord God seith these thingis on the profetis that disseyuen my puple, and biten with her teeth, and prechen pees; and if ony man yyueth not in the mouth of hem ony thing, thei halewen batel on hym.
Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Game da annabawa masu ɓad da mutanena, in wani ya ciyar da su, sai su ce akwai ‘salama’ amma in bai ciyar da su ba, a shirye suke su kai masa hari.
6 Therfor niyt schal be to you for visioun, or profesie, and derknessis to you for dyuynacioun; and sunne schal go doun on the profetis, and the dai schal be maad derk on hem.
Saboda haka dare yana zuwa a bisanku, ba tare da wahayi ba, kuma duhu, ba tare da duba ba. Rana za tă fāɗi wa annabawa, yini kuma zai zama musu duhu.
7 And thei schulen be confoundid that seen visiouns, and dyuynours schulen be confoundid, and alle schulen hile her cheris, for it is not the answer of God.
Masu gani za su ji kunya, masu duba kuma za su ji taƙaici. Dukansu za su rufe fuskokinsu gama ba amsa daga Allah.”
8 Netheles Y am fillid with strengthe of Spirit of the Lord, and in doom and vertu, that Y schewe to Jacob his greet trespas, and to Israel his synne.
Amma game da ni, ina cike da iko ta wurin Ruhun Ubangiji da kuma adalci da ƙarfi, don a sanar da Yaƙub laifofinsa, ga Isra’ila kuma zunubinsa.
9 Here these thingis, ye princes of the hous of Jacob, and domesmen of the hous of Israel, whiche wlaten dom, and peruerten alle riyt thingis;
Ku ji wannan, ku shugabannin gidan Yaƙub, ku masu mulkin gidan Isra’ila, ku da kuke ƙyamar gaskiya, kuka karkatar duk abin da yake na gaskiya;
10 whiche bilden Sion in bloodis, and Jerusalem in wickidnesse.
kuka gina Sihiyona ta wurin zub da jini, Urushalima kuma ta wurin mugunta.
11 Princes therof demyden for yiftis, and prestis therof tauyten for hire, and profetis therof dyuyneden for money; and on the Lord thei restiden, and seiden, Whether the Lord is not in the myddil of us? yuelis schulen not come on vs.
Hukunce-hukuncen shugabannin ƙasar na cin hanci ne, firistocinta kuma suna koyarwa don a biya su, annabawanta kuwa suna yin annabci don neman kuɗi. Duk da haka suna jingina a kan Ubangiji suna cewa, “Ba Ubangiji yana tare da mu ba? Ba bala’in da zai zo mana.”
12 For this thing bi cause of you, Sion as a feeld schal be erid; and Jerusalem schal be as an heep of stoonys, and the hil of the temple schal be in to hiye thingis of woodis.
Don haka, saboda ku, za a nome Sihiyona kamar gona, Urushalima kuma ta zama tarin juji, tudun haikali kuwa zai zama kurmin ƙayayyuwa.