< Jonah 2 >

1 And Jonas preiede to the Lord his God fro the fischis wombe,
Daga ciki cikin kifi, Yunana ya yi addu’a ga Ubangiji Allahnsa.
2 and seide, Y criede to God of my tribulacioun, and he herde me; fro the wombe of helle Y criede, and thou herdist my vois. (Sheol h7585)
Ya ce, “A cikin damuwata na yi kira ga Ubangiji, ya kuwa amsa mini. Daga cikin zurfi kabari na yi kiran neman taimako, ka kuwa saurari kukata. (Sheol h7585)
3 Thou castidist me doun in to depnesse, in the herte of the see, and the flood cumpasside me; alle thi swolowis and thi wawis passiden on me.
Cikin tashin hankali, ka jefa ni cikin zurfafa, a tsakiyar teku, ka kuma jujjuya ni a cikin ruwa; dukan raƙuman ruwanka da ambaliyarka sun bi ta kaina.
4 And Y seide, Y am cast awei fro siyt of thin iyen; netheles eftsoone Y schal see thin hooli temple.
Sai na ce, ‘An kore ni daga fuskarka; duk da haka zan sāke duba wajen haikalinka mai tsarki.’
5 Watris cumpassiden me `til to my soule, depnesse enuyrownede me, the see hilide myn heed.
Ruwayen da suke kewaye da ni sun yi mini barazana, zurfi kuma ya kewaye ni, ciyayin ruwa suna nannaɗe kewaye da ni.
6 Y wente doun to the vtmeste places of hillis, the barris of erthe closiden me togidere, in to withouten ende; and thou, my Lord God, schalt reise vp my lijf fro corrupcioun.
Na nutsa har ƙarƙashin tuddai; a ƙarƙashin duniya, ka rufe ni har abada. Amma ka dawo da raina daga rami, Ya Ubangiji Allahna.
7 Whanne my soule was angwisched in me, Y bithouyte on the Lord, that my preier come to thee, to thin hooli temple.
“Sa’ad da na ji raina yana rabuwa da ni, na tuna da kai ya Ubangiji, addu’ata kuma ta kai gare ka, a haikalinka mai tsarki.
8 Thei that kepen vanytees, forsaken his merci idili.
“Waɗanda suka maƙale wa gumaka marasa amfani, sukan ƙyale alherin da zai kasance nasu.
9 But Y in vois of heriyng schal offre to thee; what euer thingis Y vowide, Y schal yelde to the Lord, for myn helthe.
Amma ni, da waƙar godiya, zan miƙa tawa hadaya gare ka. Abin da na yi alkawari, shi ne zan yi. Ceto yakan zo ne kawai daga wurin Ubangiji.”
10 And the Lord seide to the fisch, and it castide out Jonas `in to the drie lond.
Sai Ubangiji ya umarci kifin, kifin kuwa ya amayar da Yunana a gaɓan teku.

< Jonah 2 >