< Job 35 >

1 Therfor Helyu spak eft these thingis, Whethir thi thouyt semeth euene,
Sai Elihu ya ce,
2 `ether riytful, to thee, that thou schuldist seie, Y am riytfulere than God?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 For thou seidist, That, that is good, plesith not thee; ethir what profitith it to thee, if Y do synne?
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Therfor Y schal answere to thi wordis, and to thi frendis with thee.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Se thou, and biholde heuene, and biholde thou the eir, that God is hiyere than thou.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 If thou synnest `ayens hym, what schalt thou anoye hym? and if thi wickidnessis ben multiplied, what schalt thou do ayens hym?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Certis if thou doist iustli, what schalt thou yyue to hym; ether what schal he take of thin hond?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Thi wickidnesse schal anoie a man, which is lijk thee; and thi riytfulnesse schal helpe the sone of a man.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Thei schulen cry for the multitude of fals chalengeris, and thei schulen weile for the violence of the arm of tirauntis.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 And Joob seide not, Where is God, that made me, and that yaf songis in the nyyt?
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Which God techith vs aboue the beestis of erthe, and he schal teche vs aboue the briddis of heuene.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 There thei schulen crye, and God schal not here, for the pride of yuele men.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 For God schal not here with out cause, and Almyyti God schal biholde the causis of ech man.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Yhe, whanne thou seist, He biholdith not; be thou demed bifor hym, and abide thou hym.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 For now he bryngith not in his strong veniaunce, nether vengith `greetli felonye.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Therfor Joob openith his mouth in veyn, and multiplieth wordis with out kunnyng.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”

< Job 35 >