< Genesis 16 >

1 Therfor Sarai, wijf of Abram, hadde not gendrid fre children; but sche hadde a seruauntesse of Egipt, Agar bi name, and seide to hir hosebonde, Lo!
To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
2 the Lord hath closid me, that Y schulde not bere child; entre thou to my seruauntesse, if in hap Y schal take children, nameli of hir. And whanne he assentide to hir preiynge, sche took Agar Egipcian,
saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
3 hir seruauntesse, after ten yeer aftir that thei begunne to enhabite in the lond of Chanaan, and sche yaf Agar wiif to hir hosebonde.
Saboda haka bayan Abram ya yi zama a Kan’ana shekaru goma, Saira matarsa ta ɗauki Hagar baiwarta ta ba wa mijinta tă zama matarsa.
4 And Abram entride to Agar; and Agar seiy that sche hadde conseyued, and sche dispiside hir ladi.
Abram kuwa ya kwana da Hagar, ta kuma yi ciki. Sa’ad da Hagar ta gane tana da ciki, sai ta fara rena uwargijiyarta.
5 And Saray seide to Abram, Thou doist wickidli ayens me; I yaf my seruauntesse in to thi bosum, which seeth, that sche conseyuede, and dispisith me; the Lord deme betwixe me and thee.
Sai Saira ta ce wa Abram, “Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
6 And Abram answerde and seide to hir, Lo! thi seruauntesse is in thin hond; vse thou hir as `it likith. Therfor for Sarai turmentide hir, sche fledde awei.
Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
7 And whanne the aungel of the Lord hadde founde hir bisidis a welle of watir in wildernesse, which welle is in the weie of Sur in deseert,
Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur.
8 he seide to hir, Fro whennus comest thou Agar, the seruauntesse of Sarai, and whidur goist thou? Which answerde, Y fle fro the face of Sarai my ladi.
Ya kuma ce mata, “Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, “Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
9 And the aungel of the Lord seide to hir, Turne thou ayen to thi ladi, and be thou mekid vndur hir hondis.
Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, “Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
10 And eft he seide, Y multipliynge schal multiplie thi seed, and it schal not be noumbrid for multitude.
Mala’ikan ya ƙara da cewa, “Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
11 And aftirward he seide, Lo! thou hast conseyued, and thou schalt bere a sone, and thou schalt clepe his name Ismael, for the Lord hath herd thi turment;
Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
12 this schal be a wielde man; his hond schal be ayens alle men, and the hondis of alle men schulen be ayens him; and he schal sette tabernaclis euene ayens alle his britheren.
Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan’yan’uwansa.”
13 Forsothe Agar clepide the name of the Lord that spak to hir, Thou God that seiyest me; for sche seide, Forsothe here Y seiy the hynderere thingis of him that siy me.
Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
14 Therfor sche clepide thilke pit, the pit of hym that lyueth and seeth me; thilk pit is bitwixe Cades and Barad.
Shi ya sa ake kira rijiyar Beyer-Lahai-Royi tana nan har yanzu, tsakanin Kadesh da Bered.
15 And Agar childide a sone to Abram, which clepide his name Ismael.
Haka fa Hagar ta haifa wa Abram ɗa, Abram kuwa ya ba da suna Ishmayel ga ɗan da ta haifa.
16 Abram was of `eiyti yeere and sixe, whanne Agar childide Ysmael to hym.
Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel.

< Genesis 16 >