< Ezekiel 14 >
1 And men of the eldris of Israel camen to me, and saten bifor me.
Waɗansu dattawan Isra’ila suka zo wurina suka zauna a ƙasa a gabana.
2 And the word of the Lord was maad to me, and he seide, Sone of man,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
3 these men han set her vnclennesses in her hertis, and han set stidfastli the sclaundre of her wickidnesse ayens her face. Whether Y `that am axid, schal answere to hem?
“Ɗan mutum, waɗannan mutane sun kafa gumaka a cikin zukatansu suka sa mugayen abubuwan sa tuntuɓe a gabansu. Zan bar su, su taɓa nemi ni?
4 For this thing speke thou to hem, and thou schalt seie to hem, These thingis seith the Lord God, A man, a man of the hous of Israel, that settith hise vnclennessis in his herte, and settith stidfastli the sclaundre of his wickidnesse ayens his face, and cometh to the profete, and axith me bi hym, Y the Lord schal answere to hym in the multitude of hise vnclennessis;
Saboda haka ka yi musu magana ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da wani mutumin Isra’ila ya kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuma sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina game da babban bautar gumakarsa.
5 that the hous of Israel be takun in her herte, bi which thei yeden awei fro me in alle her idols.
Zan yi haka don in sāke ƙame zukatan mutanen Isra’ila, waɗanda duk suka yashe ni don gumakansu.’
6 Therfor seie thou to the hous of Israel, The Lord God seith these thingis, Be ye conuertid, and go ye awei fro youre idols, and turne awei youre faces fro alle youre filthis.
“Saboda haka ka faɗa wa gidan Isra’ila cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ku tuba! Ku juyo daga gumakanku ku kuma furta dukan ayyukanku masu banƙyama!
7 For whi a man, a man of the hous of Israel, and of conuersis, who euer is a comelyng in Israel, if he is alienyd fro me, and settith hise idols in his herte, and settith stidfastli the sclaundir of his wickidnesse ayens his face, and he cometh to the profete, to axe me bi hym, Y the Lord schal answere hym bi my silf.
“‘Duk sa’ad da mutumin Isra’ila ko baƙo mai zama a Isra’ila ya rabu da ni ya kuma kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuna sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi don yă neme ni, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina.
8 And Y schal sette my face on that man, and Y schal make hym in to ensaumple, and in to a prouerbe, and Y schal leese hym fro the myddis of my puple; and ye schulen wite, that Y am the Lord.
Zan yi gāba da mutumin in kuma sa ya zama misali da kuma abin karin magana. Zan ware shi daga mutanena. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
9 And whanne a profete errith, and spekith a word, Y the Lord schal disseyue that profete; and Y schal stretche forth myn hond on hym, and Y schal do hym awei fro the myddis of my puple Israel.
“‘In kuma aka ruɗi annabin har ya yi annabci, Ni Ubangiji na rinjayi wannan annabi, zan kuma miƙa hannuna gāba da shi in hallaka shi daga cikin mutanena Isra’ila.
10 And thei schulen bere her wickidnesse; bi the wickidnesse of the axere, so the wickidnesse of the profete schal be;
Za su ɗauki hakkin laifinsu annabin zai zama mai laifi daidai da wanda ya zo neman shawararsa.
11 that the hous of Israel erre no more fro me, nether be defoulid in alle her trespassyngis; but that it be in to a puple to me, and Y be in to a God to hem, seith the Lord of oostis.
Sa’an nan mutanen Isra’ila ba za su ƙara kauce daga gare ni ba, ba kuwa za su ƙara ƙazantar da kansu da dukan zunubansu ba. Za su zama mutanena, ni kuma zan zama Allahnsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
12 And the word of the Lord was maad to me, and he seide,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
13 Sone of man, whanne the lond synneth ayens me, that it trespassynge do trespas, Y schal stretche forth myn hond on it, and Y schal al to-breke the yerde of breed therof; and Y schal sende hungur in to it, and Y schal sle of it man and beeste.
“Ɗan mutum, in wata ƙasa ta yi mini zunubi ta wurin rashin aminci na kuma miƙa hannuna gāba da ita don in toshe hanyar samun abincinta na kuma aika da yunwa a kanta na kashe mutanenta da dabbobinta,
14 And if these thre men Noe, Danyel, and Job, ben in the myddis therof, thei bi her riytfulnesse schulen delyuere her soulis, seith the Lord of oostis.
ko da waɗannan mutum uku Nuhu, Daniyel da kuma Ayuba suna a cikinta, za su iya ceton kansu ne kawai ta wurin adalcinsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 That if also Y brynge in worste beestis on the lond, that Y distrie it, and if it is with out weie, for that no passer is for the beestis,
“Ko kuwa in na aika da namun jeji su ratsa cikin wannan ƙasa suka kuma bar ta babu yaro, ta kuma zama kufai har babu wanda zai ratsa cikinta saboda namun jeji,
16 and these thre men, that `ben bifore seid, ben therynne, Y lyue, seith the Lord God, for thei schulen nethir delyuere sones, nether douytris, but thei aloone schulen be deliuered; forsothe the lond schal be maad desolat.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da ma waɗannan mutum uku suna a cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto, amma ƙasar za tă zama kufai.
17 Ethir if Y brynge in swerd on that lond, and Y seie to the swerd, Passe thou thorouy the lond, and Y sle of it man and beeste,
“Ko kuma in na kawo takobi a kan wannan ƙasa na kuma ce, ‘Bari takobin ya ratsa cikin dukan ƙasar,’ na kuma kashe mutanenta da dabbobinsu,
18 and these thre men ben in the myddis therof, Y lyue, seith the Lord God, that thei schulen not delyuere sones nether douytris, but thei aloone schulen be delyuered.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da waɗannan mutum uku suna cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto.
19 Forsothe if Y brynge in also pestilence on that lond, and Y schede out myn indignacioun on it in blood, that Y do awei fro it man and beeste,
“Ko kuma in na aika da annoba a cikin wannan ƙasa na kuma yi fushi a kanta ta wurin kisa, ina kisan mutanenta da dabbobinsu,
20 and Noe, and Danyel, and Joob, ben in the myddis therof, Y lyue, seith the Lord God, for thei schulen not delyuere a sone and a douyter, but thei bi her riytfulnesse schulen delyuere her soulis.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da Nuhu, Daniyel da Ayuba suna a cikinta, ba za su iya ceton ɗansu ko’yarsu ba. Za su iya ceton kansu ne kaɗai ta wurin adalcinsu.
21 For the Lord God seith these thingis, That thouy Y sende in my foure worste domes, swerd, and hungur, and yuele beestis, and pestilence, in to Jerusalem, that Y sle of it man and beeste,
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa balle fa sa’ad da na aika wa Urushalima da hukuntaina guda huɗu masu zafi takobi da yunwa da namun jeji da annoba don su kashe mutanenta da dabbobinsu!
22 netheles saluacioun of hem that leden out sones and douytris, schal be left ther ynne. Lo! thei schulen go out to you, and ye schulen se the weie of hem, and the fyndyngis of hem; and ye schulen be coumfortid on the yuel, which Y brouyte in on Jerusalem, in alle thingis whiche Y bar in on it.
Duk da haka za a sami mutanen da za su ragu’ya’ya maza da matan da za a fitar daga cikinta. Za su zo wurinka, kuma sa’ad da ka gan halinsu da ayyukansu, za ka ta’azantu game da bala’in da na kawo a kan Urushalima kowane bala’in da na kawo a kanta.
23 And thei schulen coumforte you, whanne ye schulen se the weie of hem and the fyndyngis of hem; and ye schulen knowe, that not in veyn Y dide alle thingis, what euer thingis Y dide there ynne, seith the Lord almyyti.
Za ka ta’azantu sa’ad da ka ga halinsu da kuma ayyukansu, gama za ka san cewa ban aikata wani abu a cikinta ba dalili ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”