< Psalms 136 >

1 O give thanks to the LORD; for [he is] good: for his mercy [endureth] for ever.
Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
2 O give thanks to the God of gods: for his mercy [endureth] for ever.
Ku yi godiya ga Allahn alloli.
3 O give thanks to the LORD of lords: for his mercy [endureth] for ever.
Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
4 To him who alone doeth great wonders: for his mercy [endureth] for ever.
Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
5 To him that by wisdom made the heavens: for his mercy [endureth] for ever.
Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
6 To him that stretched out the earth above the waters: for his mercy [endureth] for ever.
Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
7 To him that made great lights: for his mercy [endureth] for ever:
Wanda ya yi manyan haskoki,
8 The sun to rule by day: for his mercy [endureth] for ever:
Rana don tă yi mulkin yini,
9 The moon and stars to rule by night: for his mercy [endureth] for ever.
Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
10 To him that smote Egypt in their first-born: for his mercy [endureth] for ever:
Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
11 And brought out Israel from among them: for his mercy [endureth] for ever:
Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
12 With a strong hand, and with an out-stretched arm: for his mercy [endureth] for ever.
Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
13 To him who divided the Red sea into parts: for his mercy [endureth] for ever.
Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
14 And made Israel to pass through the midst of it: for his mercy [endureth] for ever:
Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
15 But overthrew Pharaoh and his army in the Red sea: for his mercy [endureth] for ever.
Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
16 To him who led his people through the wilderness: for his mercy [endureth] for ever.
Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
17 To him who smote great kings: for his mercy [endureth] for ever:
Wanda ya buge manyan sarakuna,
18 And slew famous kings: for his mercy [endureth] for ever.
Ya karkashe manyan sarakuna,
19 Sihon king of the Amorites: for his mercy [endureth] for ever:
Sihon sarkin Amoriyawa
20 And Og king of Bashan: for his mercy [endureth] for ever:
Da kuma Og sarkin Bashan,
21 And gave their land for a heritage: for his mercy [endureth] for ever:
Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
22 [Even] a heritage to Israel his servant: for his mercy [endureth] for ever.
Gādo ga bawansa Isra’ila;
23 Who remembered us in our low estate: for his mercy [endureth] for ever:
Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
24 And hath redeemed us from our enemies: for his mercy [endureth] for ever.
Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
25 Who giveth food to all flesh: for his mercy [endureth] for ever.
Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
26 O give thanks to the God of heaven: for his mercy [endureth] for ever.
Ku yi godiya ga Allah na sama.

< Psalms 136 >