< Revelation 15 >

1 Something else very unusual [appeared] in the sky. I saw seven angels, whose duty it was to [punish] (OR, inflict hardship upon) [rebellious people] with seven different plagues (OR, in seven different ways). God is so angry [with rebellious people that] this is the last [time that he will punish them with the purpose of giving them an opportunity to turn away from their sinful behavior].
Sai na ga wata alama cikin sama, babba mai ban mamaki: Akwai mala'iku bakwai rike da annobai bakwai, wadanda sune annobai na karshe domin da su ne fushin Allah zai cika.
2 I saw what looked like an ocean [that was made of] glass and mixed with fire. And I saw the people who overcame the beast [by not worshipping it] or its image, or [allowing its agent to mark them with] the number that corresponds to the beast’s name [PRS]. They were standing by the ocean [that looked like it was made] of glass. They had harps [for praising] God.
Na ga wani abin da da ya bayyana mai kama da tekun gilashi mai haske garwaye da wuta. Tsaye a gefen tekun sune wadanda suka ci nasara a kan dabban da siffarsa, da kuma lambar da ke wakiltar sunansa. Suna rike da molayen da Allah ya ba su.
3 They were singing a song [like] God’s servant Moses [sang long ago]. They sang [like this to praise Jesus, the one who is like] a lamb: Lord God Almighty, whatever you do is powerful and marvelous! You always act righteously and truthfully. You are king forever!
Suna rera wakar Musa, bawan Allah, da wakar Dan Rago: ''Ayyukan ka manya ne da ban mamaki, Ubangiji Allah, Mai iko duka. Adalci da gaskiya hanyoyinka ne, Sarkin al'ummai.
4 O Lord, you alone are holy! People of [MTY] all nations will come and worship you, because you show everyone that you have judged everyone righteously. So, everyone will fear you and honor you! [RHQ].
Wanene ba zai ji tsoron ka ba, Ubangiji, ya kuma daukaka sunanka? Domin kai kadai ne mai tsarki. Dukan al'ummai za su zo su yi sujada a gabanka domin an bayyana ayyukan ka na adalci.”
5 After this, [in the vision] I saw in heaven the temple [that (corresponds to/was represented by]) the tent [that the Israelites pitched in the desert. That was the tent that contained] the [Ten Commandments. The temple door] was opened {was open}.
Bayan wadannan abubuwa na duba, kuma aka bude haikalin alfarwar shaida a cikin sama.
6 The seven angels [who had the bowls containing] the seven plagues came out of the temple. The angels were dressed in clean, white linen [garments], and they wore gold bands around their chests.
Daga wuri mafi tsarki mala'iku bakwai masu rike da annobai bakwai suka zo. Suna sanye da tufafi masu tsabta, da lallausar linin mai haske, suna kuma da damarar zinariya a kirjinsu.
7 One of the four living [creatures] gave [each of] the seven angels a golden bowl, filled with [wine/liquid. That wine/liquid symbolized] that God, who lives forever, would severely punish [rebellious people]. (aiōn g165)
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
8 The temple was filled with smoke [that symbolized] the presence of the glorious and all-powerful God. No one was able to enter the temple until the seven angels finished [pouring out] the seven plagues.
Haikalin ya cika da hayaki daga daukakar Allah da kuma ikonsa. Ba wanda ya iya shigarsa har sai da annoban nan bakwai na mala'ikun nan bakwai suka cika.

< Revelation 15 >