< Psalms 20 >

1 I desire that Yahweh will answer you [when you call out to him] when you have troubles! God is the one whom ([our ancestor] Jacob/the Israeli people) [worshiped]; I desire that he will protect you [MTY] [from being harmed by your enemies].
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2 I desire/hope that he will reach out from his sacred temple and help you, and aid you from [where he lives] on Zion [Hill].
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
3 I desire/hope that he will accept all the offerings that you give him to be burned [on the altar], and all your [other] offerings.
Bari yă tuna da dukan sadakokinka yă kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. (Sela)
4 I want him to give to you what you desire, and that you will be able to accomplish all that you desire to do.
Bari yă biya maka bukatan ranka yă kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
5 When [we hear that] you have defeated [your enemies], we will shout joyfully. We will lift up a banner proclaiming that it is God [MTY] [who helps us](inc). I want Yahweh to [do for you] all that you request him to do.
Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara mu kuma ɗaga tutotinmu a cikin sunan Allahnmu. Bari Ubangiji yă biya maka dukan bukatunka.
6 I know now that Yahweh rescues [me], the one whom he has chosen [to be king]. From his holy place in heaven he will answer me, and he will save me by his great power [MTY].
Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
7 Some [kings] trust that because they have chariots [they will be able to defeat their enemies], and some trust that their horses [will enable them to defeat their enemies], but we will trust in the power [MTY] of Yahweh our God.
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8 Some kings will stumble and fall down, but we will be strong and (not be moved/continue standing firm).
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
9 Yahweh, enable [me], your king, to defeat our enemies! Answer us when we call out to you [to help us.]
Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!

< Psalms 20 >