< Psalms 130 >

1 Yahweh, I have a lot of troubles/many difficulties, so I call out to you.
Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 Yahweh, hear me, while I call out to you [SYN] to be merciful to me!
Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
3 Yahweh, if you kept a record of the sins [that we have committed], not one [of us] [RHQ] would escape from being condemned [and punished]
In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
4 But you forgive us, with the result that we greatly revere you.
Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
5 Yahweh has said [that he would help/rescue me]; I trust what he said, and I wait eagerly for him to do that.
Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
6 I wait for Yahweh [to help me] more than watchmen wait for the light to dawn; yes, I wait more eagerly than they do!
Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
7 You [my fellow] Israelis, confidently expect that Yahweh [will bless us]. [He will bless us] because he faithfully loves [us], and he is very willing to save/rescue [us].
Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
8 And he will save us Israeli [people] from [being punished for] all the sins that [we] have committed.
Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.

< Psalms 130 >