< Psalms 108 >
1 God, I am (very confident/trusting completely) [IDM] in you. I will sing to praise [you]. with all my inner being.
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 I will arise before the sun rises, and I will [praise you while I play] my [big] harp and my (lyre/small harp).
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 [I prayed], “Yahweh, I will thank you among [all] the people-groups; I will sing to praise you among the nations,
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 because your faithful love for us reaches up to the heavens, and your faithfully doing what you promise [is as great as the distance] up to the clouds.
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Yahweh, [show] in the heavens that you are very great! And [show] your glory [to people] all over the earth!
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Answer our [prayers] and by your power help us [MTY] [to defeat our enemies] in order that we, the people whom you love, may be saved/rescued.”
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 And [Yahweh answered our prayers and] spoke from his temple, saying, “Because I have conquered [your enemies], I will joyfully [everything in] [city] and I will distribute among my people [the valuable things] in Succoth Valley.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 The Gilead [region] is mine; the [people of the tribe of] Manasseh are mine; [the tribe of] Ephraim is [like] my war helmet, and [the tribe of Judah] is like the (scepter/stick that I hold which shows that I am the ruler) [MET];
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 the Moab [region] is [like] my washbasin [MET]; I throw my sandal in the Edom [area to show that it belongs to me]; I shout triumphantly because I have defeated [the people of] the Philistia [area].”
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 [Because we want to attack the people of] Edom, (who will lead my [army triumphantly] to their [capital] city that has strong walls around it?/I want someone to lead my [army triumphantly] to their [capital] city that has strong walls around it.) [RHQ]
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 God, we [hope that] [RHQ] you have not abandoned us, and that you will go with us when our army marches out [to fight our enemies].
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 [We need you to] help us when we fight against our enemies, because the help that humans can give us is worthless.
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 [But] with you [helping us], we shall win; you will [enable us to] defeat our enemies.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.