< Jeremiah 47 >

1 Yahweh gave to the prophet Jeremiah a message about the people of Philistia. [The message was given to me] before Gaza [city in Philistia] was captured by [the army of] Egypt.
Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.
2 This is what Yahweh said: “[An army] [MET] will be coming from the northeast that will cover the land like a flood. They will destroy the land and everything in it; [they will destroy] people and cities. People will scream; everyone in the land will wail.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Dubi yadda ruwaye suna tasowa a arewa; za su zama kogi mai rigyawa. Za su malala a ƙasa da kuma a kan kome da yake cikinta, garuruwa da waɗanda suke zaune a cikinsu. Mutane za su yi kuka; dukan mazaunan ƙasar za su yi kururuwa
3 [They will hear] the sound of the hooves of the [enemy] horses, and [they will hear] the rumble/noise of the wheels [of their enemies’] chariots. Men [will run away; ] they will not stop to help their children; they will be completely weak and helpless [MTY].
da jin motsin takawar kofatan dawakai, da jin surutun kekunan yaƙin abokin gāba da motsin ƙafafunsu. Ubanni ba za su juye don su taimaki’ya’yansu ba; hannuwansu za su yi laƙwas.
4 It will be the time for all the people of Philistia to be destroyed, and the time to prevent the remaining soldiers from helping [the people of] Tyre and Sidon [cities]. [I, ] Yahweh, will get rid of the people of Philistia, those whose ancestors [long ago] came from Crete [island].
Gama rana ta zo da za a hallaka Filistiyawa a kuma datse dukan waɗanda suka ragu waɗanda za su iya taimakon Taya da Sidon. Ubangiji yana gab da hallaka Filistiyawa, raguwa daga bakin tekun Kaftor.
5 [The people of] Gaza will be humiliated; they will shave off all the hair on their heads [to indicate that they are ashamed]. The [people of] [city] will all be silent [because they will be mourning]. [All you people who live] along the coast [of the Mediterranean Sea] who are still alive, how long [RHQ] will you gash yourselves [because you are mourning]?”
Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki; Ashkelon zai yi shiru. Ya raguwar da suke zama a fili, har yaushe za ku tsattsage kanku?
6 [The people of Philistia say, ] “Yahweh, when [RHQ] will you [tell our enemies to stop killing us with] [PRS] their swords? Tell them to [PRS] put them back into their sheaths and keep them there!”
“Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji sai yaushe za ka huta? Ka koma kubenka; ka huta, ka yi shiru.’
7 But it would not be right [RHQ] for their swords to stay there, because Yahweh has commanded their enemies [to do something more]; Yahweh intends to tell them to attack [all the people living in] Ashkelon and [in other cities] along the coast.
Amma ta yaya zai huta sa’ad da Ubangiji ya umarta, sa’ad da ya umarta shi don yă faɗa wa Ashkelon da kuma bakin teku?”

< Jeremiah 47 >