< Isaiah 54 >

1 Yahweh says, “You [people of Jerusalem] [MET], start to sing! You [who are like] [MET] women who have never given birth to children, sing loudly and shout joyfully, because you, [who are like] [MET] childless women who have been abandoned [by their husbands], will [soon] have more children than women who have never had any children.
“Ki rera, ya ke bakararriya, ke da ba ki taɓa haihuwa ba; ki ɓarke da waƙa, ki yi sowa don farin ciki, ke da ba ki taɓa naƙuda ba; domin’ya’yan mace mai kaɗaici sun fi na mai miji yawa,” in ji Ubangiji.
2 Make your tents larger; make them wider, and fasten them firmly with tent pegs.
“Ki fadada wurin tentinki, ki miƙe labulen tentinki da fāɗi, kada ki janye; ƙara tsawon igiyoyinta, ki kuma ƙara ƙarfin turakunta.
3 [You will need to make your city much larger] because [soon] you and your descendants will spread all over the land. They will force the people of [other] nations [who now live in your cities] to leave, and you will live [again] in those cities [that were previously abandoned].
Gama za ki fadada zuwa dama da hagu; zuriyarki za su kori al’ummai su kuma zauna a kufan biranensu.
4 Do not be afraid; you will no [longer] be ashamed. Previously you were ashamed [because your enemies conquered you] and caused many of your women to become widows, but [soon] you will not even remember that.
“Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba. Kada ki ji tsoron wulaƙanci, ba za a ƙasƙantar da ke ba. Za ki manta da kunyar ƙuruciyarki ba kuwa za ki tuna da zargin zaman gwauruwarki ba.
5 [I], the Commander of the armies of angels, the Holy one of Israel, who rules over the whole earth, the one who created you, will be [like] [MET] a husband to you.
Gama Mahaliccinki shi ne mijinki, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ne Mai Fansarki; ana ce da shi Allahn dukan duniya.
6 You were like a woman whose husband left her, and caused you to be very sad; you were like a young woman who got married when she was [very] young, and then her husband abandoned her.
Ubangiji zai kira sai ka ce ke mace ce da aka yashe ta tana kuma damuwa a ranta, macen da ta yi aure a ƙuruciya, sai kawai aka ƙi ta,” in ji Allahnki.
7 I abandoned you [people of Jerusalem] for a while, but [now] I am saying, ‘I will take you back.’
“Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke, amma da ƙauna mai zurfi zan sāke dawo da ke.
8 I was very angry with you for a while, and I turned away from you. But I will act mercifully toward you and I will faithfully love you forever. That is what [I], Yahweh, your protector, say to you.
Cikin fushi mai zafi na ɓoye fuskata daga gare ki na ɗan lokaci, amma da madawwamin alheri zan ji tausayinki,” in ji Ubangiji Mai Fansarki.
9 During the time that Noah lived, I solemnly promised that I would never again allow a flood to cover the earth. So [now] I solemnly promise that I will not be angry with you again and (rebuke you/threaten to punish you).
“A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu, sa’ad da na rantse cewa ruwan Nuhu ba za su ƙara rufe duniya ba. Yanzu fa na rantse ba zan yi fushi da ke ba, ba zan ƙara tsawata miki kuma ba.
10 Even if the mountains and hills shake and collapse, I will not stop faithfully loving you, and I will not cancel my agreement to cause things to go well for you. That is what [I], Yahweh, who act mercifully, say.
Ko da duwatsu za su girgiza a kuma tumɓuke tuddai, duk da haka madawwamiyar ƙaunata da nake yi miki ba za tă jijjigu ba ba kuwa za a kawar da alkawarin salamata ba,” in ji Ubangiji, wanda ya ji tausayinki.
11 You [people of Jerusalem] [APO], [your enemies acted very violently toward you]; [it was as though] your city was battered by a severe storm, and no one helped you. But [now] I will cause your city to be rebuilt with stones made of (turquoise/valuable stones), and I will cause the foundations of the city to be made of (sapphires/valuable blue stones).
“Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba, zan gina ke da duwatsu turkuwoyis, zan kafa harsashenki da duwatsun saffaya.
12 I will cause the towers on the city wall to be made of (rubies/valuable red stones), and all the gates of the city will be made of [other] very valuable stones.
Zan gina hasumiyarki da jan yakutu, ƙofofinki kuma da duwatsu masu haske, dukan katangarki kuma da duwatsu masu daraja.
13 I will be the one who will teach you people and cause things to go well with you.
Ubangiji zai koya wa dukan’ya’yanki maza, da girma kuma salamar’ya’yanki zai zama.
14 Your [government] will be strong because of acting justly/fairly; no one will (oppress you/cause you to suffer); you will not be afraid, because there will be nothing [PRS] that will (terrorize you/cause you to become extremely afraid).
Da adalci za a kafa ke. Zalunci zai yi nesa da ke; ba za ki kasance da wani abin da za ki ji tsoro ba. Za a kawar da duk wani abin banrazana; ba zai yi kusa da ke ba.
15 If any army attacks you, it will not be because I have incited them to do that, and you will defeat any group that attacks you.
In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne; duk wanda ya far miki zai miƙa wuya gare ki.
16 Think about this: (Blacksmiths/Men who make things from metal) fan the coals to make a very hot flame in order to produce weapons that can be used [in battles], but I am the one who has produced blacksmiths! And I am also the one who created people who destroy [other people and cities].
“Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri wanda yake zuga garwashi ya zama harshen wuta ya kuma ƙera makamin da ya dace da aikinsa. Ni ne kuma na halicci mai hallakarwa ya yi ɓarna;
17 [But I am promising you that I will] not allow you to be defeated/injured by soldiers using weapons that have been made to attack you, and when others try to accuse you, you will (refute them/show that they are wrong). That is the reward that I will give to the people who serve me; I will defend them; that is what [I], Yahweh, promise.”
ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.

< Isaiah 54 >

A Dove is Sent Forth from the Ark
A Dove is Sent Forth from the Ark