< Hebrews 1 >

1 Long ago God communicated frequently to our ancestors in various ways by what the prophets [said and wrote].
A zamanin da, Allah ya yi wa kakanin kakanninmu magana ta hanyoyi ma su yawa iri iri, ta bakin annabawa.
2 But now when this final age [is beginning], God has communicated to us [just once] by means of what (his Son/the man who was also God) [said and did. God] appointed him in order that he would possess everything [that truly belongs to God. God also appointed] him in order that he would create the universe. (aiōn g165)
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
3 He manifests God’s glory. He exactly represents [what God is like]. He (sustains everything by means of his powerful words. When he had [enabled people to be] freed from the [guilt of] their sins [MET], he sat down in heaven [EUP] [to rule] at the place of greatest honor [MTY] with God [MTY].
Shi ne hasken daukakar Allah, ainihin kamanin zatinsa. Ya na rike da dukkan abubuwa ta ikon kalmarsa. Bayan da ya tsarkake zunubanmu, sai ya zauna a hannun dama na madaukaki a can sama.
4 By doing that, he [showed that he] was very much greater than the angels, to the extent that his relationship [MTY] [to God, as his Son], is more excellent than the relationship the angels [have to God].
Ta haka ya ke da fifiko a kan mala'iku, kamar yadda sunansa da ya gada yake da fifiko nesa a kan nasu.
5 [We know that] because [in the Scriptures] no one [RHQ] ever reported that God said to any angel [what he said to his Son], You [(sg)] are my Son! Today I have declared to all that I am your Father [DOU]! And he said in another Scripture passage, I will be his Father, and he will be my Son [DOU].
Domin kuwa wanene a cikin mala'iku Allah ya taba cewa, “Kai Da na ne, yau na zama Uba a gare ka?'' kuma, “Zan kasance Uba a gareshi, shi kuma, zai kasance Da a gare ni?''
6 And [we know his Son is greater than the angels because in] another [Scripture passage someone wrote this about God’s esteemed Son], when God was about to send him into the world: All God’s angels must worship him.
Kuma, da Allah ya kawo magaji a duniya, sai ya ce, “Dukan mala'ikun Allah su yi masa sujada.”
7 [And in the Scriptures it is written that] someone said this about the angels: [God] makes the [angels] who serve him [to be changeable like] [MET] winds and flames of fire.
A game da mala'iku kuma sai ya ce, “yakan mai da mala'ikunsa ruhohi, masu hidimarsa kuma harsunan wuta.
8 But on the other hand, [in the Scriptures it is written that God said] this to his Son: You [(sg)] who are [also] God will rule forever [MTY], and you will reign righteously over your kingdom [MTY]. (aiōn g165)
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn g165)
9 You have loved [people’s] righteous [deeds] and you have hated [people’s] lawless [deeds]. So I, your God, have caused you to be more joyful [MTY] than anyone else.
Ka kaunaci aikin adalci, ka ki aikin sabo. Saboda haka Allah, wato Allahnka, ya shafe ka da man farin ciki fiye da tsararrakinka.”
10 And [we also know that his Son is superior to angels because in the Scriptures the Psalmist wrote that] someone said to God’s Son, Lord, it was you who created the earth in the beginning. You also made [the rest of] the universe (OR, the [things in] the sky) [MTY].
“Tun farko, Ubangiji, kai ne ka hallici duniya. Sammai kuma aikin hannayenka ne.
11 Everything in the universe will disappear, but you will keep on living [forever]. They will wear out as clothing [wears out].
Za su hallaka, amma kai madawwami ne. Duk za su tsufa kamar tufafi.
12 You will dispose of them as one rolls up an [old] coat [before getting rid of it]. [Then], you will exchange [everything that is in the universe for what is new], as someone puts on a new garment [in exchange for an old garment] [SIM]. But you [are not like what you created]; You stay the same, and you live forever [LIT]!
Za ka nade su kamar mayafi, za su kuma sauya, amma kai kana nan ba sakewa, Har abada shekarunka ba za su kare ba.”
13 [We also know that his Son is superior to angels because no one ever stated] [RHQ] [in the Scriptures] that God said to any angel [what he said to his Son], Sit [in the place of honor] next to me and rule with me [MTY] while I put all of your enemies completely under your control [MET]!
Amma wanene a cikin mala'ikun Allah ya taba cewa, “Zauna a hannun dama na, sai na sa makiyanka a karkashin kafafunka?''
14 The angels are [only] spirits who serve [God] [RHQ]. [God] sends them [to earth] in order to help those he has saved (OR, those whom he will save).
Ashe, ba dukkan mala'iku bane ruhohi, wadanda Allah yakan aika, don su yi wa wadanda za su gaji ceto hidima?

< Hebrews 1 >