< 1 John 5 >

1 All those who believe that Jesus is the (Messiah/person God sent [to rescue us]) are ones who [have truly] become children of God. And everyone who loves [a man who is] someone’s father will [be expected to] love that man’s children as well. [Similarly, those who love God, who has caused them to become his children] [MET], [should love their fellow believers, whom God has also caused to become his children].
Duk Wanda ya gaskata Yesu shine Almasihu haifaffe na Allah ne. Kuma duk wanda ya kaunaci uba ya kaunaci dan da uban ya haifa.
2 The way we can be sure that we [truly] love God’s children is this: We are loving them when we love God and do what he commands [us to do].
Haka muka sani muna kaunar 'ya'yan Allah: yayin da muka kaunaci Allah, kuma muka aikata umarninsa.
3 [I say this] because our obeying what God commands [us to do] is [the same as] loving him. And it is not burdensome/difficult for [us to do] what God commands [us to do].
Wannan itace kaunar Allah, cewa mu kiyaye umarninsa. Domin umarninsa ba masu nawaitawa bane.
4 All of us whom God has caused to become his children have been able to successfully resist (doing what/conducting our lives like) the people [MTY] [who] oppose God do. It is [only] by our trusting [in Christ] that we are able to (resist doing what/conducting our lives like) people in the world who are opposed to God [MTY] do.
Duk wanda yake haifaffe na Allah yakan yi nasara da duniya. Wannan itace nasarar da ta rinjayi duniya, wato bangaskiyarmu.
5 ([I will tell you] who are the ones who are able to resist doing what the people who are opposed to God do./Do you know who are the ones who are able to resist conducting their lives like the people who are opposed to God [MTY] do? [RHQ]) It is those who believe that Jesus is (God’s Son/the man who is also God).
Wanene wannan mai nasara da duniya? Sai dai wanda ya gaskata Yesu Dan Allah ne.
6 [Think about] Jesus Christ. He is the one who came [to earth from God]. [God showed that he had truly sent Jesus when Jesus was baptized] in water [MTY] and [when Jesus’] blood [flowed from his body when he died]. [God showed this] not only [when Jesus was baptized] [MTY], but also when Jesus’ blood flowed [from his body when he died]. And [God’s] Spirit declares [truthfully that Jesus Christ came from God]. The Spirit always [speaks what] is true.
Wannan shine wanda yazo ta wurin ruwa da jini: Yesu Almasihu. Ya zo ba ta wurin ruwa kadai ba, amma ta wurin ruwa da jini.
7 There are three [ways] by which we know [that Christ came from God].
Domin akwai uku wadanda suke bada shaida:
8 [Those three ways are: What God’s] Spirit [tells us, what God said when Jesus was baptized] [MTY] [in/with] water, and [Jesus’] blood [that flowed from his body when he died on the cross]. These three things all tell us the same thing, [that Jesus came from God].
Ruhu, da ruwa, da kuma jini. Wadannan ukun kuwa manufarsu daya ce.
9 We [usually] believe what [other] people say. But what God says is more [reliable/trustworthy than what people say]. So [we must believe] what God has said is true [about] (his Son/the one who is also God).
Idan mun karbi shaidar mutane, shaidar Allah ta fi girma. Wannan ita ce shaidar Allah, wato ya bada shaida akan Dansa.
10 Those who trust in the Son of God know within their (inner beings/hearts) that [what God] says [about his Son is true. But] those who refuse to believe that [what] God says is true are saying that God is a liar, because they refuse to believe what God has said about (his Son/the one who is also God).
Wanda ya gaskata da Dan Allah shaidar tana nan tare da shi. Duk wanda bai bada gaskiya ga Allah ba, ya mai da shi makaryaci kenan, domin bai gaskata da shaidar da Allah ya bayar game da Dansa ba.
11 This is what [God] says [to us]: “I have given you eternal life!” We will live forever if we have a close relationship with his Son. (aiōnios g166)
Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios g166)
12 Those who have [a close relationship with God’s] Son (OR, who have accepted what God’s Son [has done for them]) have [already] begun to live [forever]. [But] those who do not have a relationship with (God’s Son/the one who is also God) (OR, who have not accepted what God’s Son has done for them) have not begun [to] live [forever].
Duk wanda yake da Dan, yana da rai. Duk wanda ba shida Dan Allah kuwa bashi da rai.
13 I have written this [letter] to you who believe that Jesus is [MTY] (God’s Son/the one who is also God) in order that you may know that you have eternal life. (aiōnios g166)
Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios g166)
14 Because we have a close relationship with him, we are very confident that he hears us when we ask him [to do anything] that is in accordance with (his will/what he desires).
Wannan shine gabagadin da muke da shi a gabansa, wato, in mun roki kome bisa ga nufinsa, zai ji mu.
15 [And] since we know that he hears whenever we ask [him for something], we [also] know that [it is as though] he has [already] done what we requested him [to do].
Haka kuma, in mun san yana jinmu—Duk abin da mu ka rokeshi—mun sani muna da duk abin da muka roka daga gare shi.
16 Those who see one of their fellow believers sinning in a way that does not result in being eternally separated from God should ask [God to help that fellow believer]; and [as a result God] will help that fellow believer and enable him or her to live [eternally. But some people] sin [in a manner that causes them] to be separated from God eternally. I am not saying that [you should] ask [God to help] people who sin like that.
Idan wani ya ga dan'uwansa ya yi zunubin da bai kai ga mutuwa ba, sai yayi masa addu'a, Allah kuwa zai ba shi rai. Ina nufin wadanda suka yi zunubin da bai kai ga mutuwa ba. Akwai zunubin da yake kai wa ga mutuwa: Ban ce a yi addu'a domin wannan ba.
17 Everyone who does what is wrong is sinning, but there are some sins that do not cause a person to be separated from God.
Dukkan rashin adalci, zunubi ne, amma akwai zunubin da bai kai ga mutuwa ba.
18 We know that if a person has new life from God [MET], that person does not continue sinning. Instead, the (Son of/one who is also) God protects him so that [Satan], the evil one, does not harm him [spiritually].
Mun sani kowanne haiffafe daga wurin Allah ba ya yin zunubi. Amma wanda ke haifaffe daga wurin Allah, ya kan kare shi, mugun nan kuwa ba zai iya yi masa illa ba.
19 We know that we belong to God, and [we know] that the evil one controls all [the evil people in] [MTY] the world.
Mun sani mu na Allah ne, mun kuma sani dukkan duniya tana hannun mugun nan.
20 We also know that (God’s Son/the one who is also God) has come [to us], and [we know] that he has enabled us to know God, the one who is really/truly God. So now we have a close relationship with [God because] we belong to Jesus Christ, the one who is the (Son of/man who is also) God. Jesus Christ is truly God, and [he is the one who enables us to have] eternal life. (aiōnios g166)
Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
21 [I say to] you who are very dear to me, guard/keep yourselves from [worshipping] gods [that have no real power]!
'Ya'ya, ku tsare kanku daga bautar gumaka.

< 1 John 5 >