< 1 Corinthians 15 >

1 Now, my fellow believers, I want to remind you about the message about Christ that I preached to you. It is the message that you received and that you have continued to trust firmly.
Yanzu ina tunashshe ku 'yan'uwa, game da bisharar nan da nake shelarwa, wadda kuka karba kuke kuma dogara da ita.
2 If you keep on firmly [believing] this message that I preached to you, you will be saved {[God] will save you}. If you do not continue to believe it, your believing [in Christ] was (all for nothing/useless)!
Da wannan bishara aka yi maku ceto, idan kuka rike wa'azi da na yi maku da karfi, sai in dama kun gaskanta a banza.
3 The most important part of the message that I received [from the Lord Jesus], and that I told you, was this: Christ died to [take away the guilt] of our sins, as the Scriptures [said that he would do].
Domin na baku muhimmin sako kamar na farko da na karba: cewa Almasihu ya mutu domin zunubanmu, bisa ga nassosi,
4 His [dead body] was buried {They buried his [body]}. On the third day [after that], [God] caused him to become alive again, as the Scriptures [said would happen].
cewa kuma an bizne shi, ya kuwa tashi daga matattu a rana ta uku bisa ga nassosi.
5 After that, [Christ] was seen by {appeared to} Peter. Then he appeared to [eleven of] the [original] twelve [apostles].
Cewa kuma ya bayyana ga Kefas, sa'an nan ga sha biyun.
6 Later he was seen by {appeared to} more than 500 of our fellow believers. Most of those are still living, but some of them have died [EUP].
Daga nan ya bayyana ga 'yan'uwa sama da dari biyar a lokaci guda. Wadanda mafi yawan su na da rai har yau, amma wasun su sun yi barci.
7 Then he was seen by {appeared [to]} [his younger brother] James, [who became the leader of the congregation in Jerusalem]. Then he appeared to all of the apostles.
Daga nan ya bayyana ga Yakubu, da kuma ga manzannin duka.
8 Finally, he was seen by {appeared to} me, but I became an apostle in a way that was very unusual [MET].
A karshe, sai ya bayyana a gare ni, kamar dan da aka haifa bakwaini.
9 The fact is, I [consider that I] am the least important of the apostles. I do not deserve to be an apostle, because I (persecuted God’s groups of believers/caused God’s groups of believers to suffer) [everywhere I went].
Gama ni ne mafi kankanta a cikin manzanni. Ban cancanci a kira ni manzo ba, domin na tsanantawa ikklisiyar Allah.
10 But it is because God acted kindly toward me in ways that I did not deserve that I became what I am now. And his acting kindly toward me produced a great result [LIT], which is that I worked harder [for Christ] than all the other apostles. But it was not that I [was working with my own ability]. Instead, God was helping me in a way I did not deserve.
Amma saboda alherin Ubangiji ina matsayin da nake a yau, kuma alherin sa da ke ciki na ba a banza yake ba. A maimako, nayi aiki tukuru fiye da su duka. Amma duk da haka ba ni bane, amma alherin Allah da ke tare da ni.
11 So it does not matter whether it was I [who was preaching or whether it was the other apostles who were preaching]. We all preached [the same message], and that message is what you believed.
Saboda haka ko nine ko Su, haka mukayi wa'azin, haka kuma kuka gaskata.
12 So now [let me ask you this]: Since [we] have all preached to you that Christ was raised again {that [God] caused Christ to become alive} after he died, (no one among you should be saying that [God] will not cause [believers] to become alive again after they die!/why do some of you say that [God] will not cause [believers] to become alive again after they die?) [RHQ]
To idan anyi shela a matsayin cewa Yesu ya tashi daga matattu, tayaya wadansunku su ke cewa babu tashin matattu?
13 If [it is true that God] will not cause anyone to become alive again, that situation would mean that Christ was not raised from the dead {[he] did not cause Christ to become alive again}!
Amma idan babu tashin matattu, Almasihu ma ai ba a tashe shi ba kenan.
14 And if Christ was not raised from the dead {if [God] did not cause Christ to become alive again}, then what we preached to you was useless, and your believing [in Christ] is useless.
idan kuwa ba a tashi Almasihu ba, wa'azin mu ya zama banza kenan, haka kuma bangaskiyar ku ta zama banza.
15 [If it is true that] no one will be raised from the dead {[that God] will not cause anyone to become alive again after he dies}, we [(exc)] have been guilty of lying to you about God, because we told you that God caused Christ to become alive again.
Mun kuma zama shaidun karya game Allah kenan, muna shaida akan Allah cewa ya tashi Almasihu daga matattu alhali ko bai tashe shi ba.
16 But if it were really true that no one who has died will be raised {that [God will] not cause anyone who has died to become alive} again, then Christ was not raised {[he] did not cause Christ to become alive} again either!
Domin idan babu tashin matattu, kai, ko Almasihu ma ba a tashe shi ba kenan.
17 If it were true that Christ was not raised {that [God] did not cause Christ to become alive} again after he died, you have believed in Christ for nothing, [because] God will still [punish] you for [MTY] your sins.
Idan har ba a tashi Almasihu ba, bangaskiyar ku a banza take, har yanzu kuma, kuna cikin zunuban ku.
18 And those people who died [EUP] [while they were trusting] in Christ will go to hell. (questioned)
To wadanda suka mutu cikin Almasihu kuma sun hallaka kenan,
19 In this life [many of us have suffered much for Christ] because we confidently expect [that he will reward us in heaven]. If we have confidently expected this in vain, people should pity us more than they pity anyone else!
idan a wannan rayuwa ce kadai muke da bege cikin Almasihu, to cikin dukkan mutane munfi kowa zama abin tausayi.
20 But [the truth is that] Christ has been raised from the dead {that [God] has caused Christ to live again after he had died}, and (that guarantees/because of that, it is certain) [MET] that he will also cause those [believers] who have died [EUP] to become alive again.
Amma yanzu, Almasihu ya tashi daga matattu, wanda ya sa shi ya zama nunar fari cikin tashi daga matattu.
21 What one man, [Adam, did affects us all]. We all die. Similarly, what one man—[Christ]—did [affects us(inc) all]: God will cause [all believers] to become alive again.
Domin yadda mutuwa ta shigo duniya ta hanyar mutum guda, hakkan nan ma tashi daga matattu.
22 Because of what Adam did, all [of us who are descended] from him die. Similarly, because of what [Christ did], all of us who have a close relationship with him will be brought back to life {[God] will make alive all of us who have a close relationship with Christ}.
Gama kamar yadda a cikin Adamu duka suka mutu, haka kuma a cikin Almasihu za a rayar da duka.
23 But we must all take our turn. [God raised] Christ first [MET]. And when Christ returns, [God will cause] those who belong to Christ to become alive again.
Amma kowanne da tsarinsa: Almasihu, nunan fari, sannan su wadanda ke na Almasihu za a rayar da su lokacin zuwansa.
24 Then, after Christ has destroyed all [DOU] the evil powers that oppose God, [the world] will end. Then Christ will give to God, his Father, his kingdom to completely rule over it.
Sa'an nan karshen zai gabato, lokacin da Almasihu zai mika mulkin ga Allah Uba. sa'an nan ne zaya kawar da dukkan mulki, martaba da iko.
25 You must realize that Christ must rule [here on earth] until he has completely defeated [MTY] all his enemies.
Gama mulkinsa zai habaka har sai ya sa dukkan makiyansa a karkashin sawayen sa.
26 The last thing that [he] will get rid of is death. [But he certainly will get rid of death, which is like] an enemy [to us].
Mutuwa kuwa, ita ce makiyi na karshe da za'a hallaka.
27 [In the Scriptures the Psalmist wrote that] God will cause everything to be under Christ’s [authority] [MTY]. But it is clear that the word ‘everything’ here does not include God, because God is the one who will cause everything to be under Christ’s [authority] [MTY].
Domin “yasa dukkan komai a karkashin ikonsa,” Amma da aka ce” yasa dukkan komai a karkashin ikonsa,” a sarari yake cewa wannan baya hada da wanda yasa dukan komai a karkashin ikonsa ba.
28 After everything is put under [the authority of] God’s Son, then Christ will put himself completely under [the authority of] God, the one who gave him that authority. Then God will be completely in control of everything [IDM], everywhere.
Idan dukan abu na karkashin mulkinsa, to Dan da kansa zaya kasance a karkashin ikon shi wanda yasa komai a karkashin ikonsa. Wannan zaya kasance ne saboda Allah Uba ya zama dukkan komai cikin dukkan komai.
29 [Now think about this: Some among you] are being baptized (OR, are baptizing people) on behalf of those who died [before someone baptized them] (OR, who died [before they became believers]). If, [as some people say, believers] will not be raised [from the dead] {[God] will not cause [believers] to become alive again}, (what is the value in those people doing that?/there is no value in those people doing that!) [RHQ] If [God] will not cause any [believers] to become alive again, it is senseless to be baptized {baptize anyone} on behalf of someone who has died. [RHQ]
ko kuma me zai faru da wadanda ake yi wa baftisma domin matattu? Idan kuwa babu tashin matattu sam sam, ina amfanin yi masu baftisma domin su?
30 Furthermore, [if God will not cause us believers to become alive again], it is [RHQ] very foolish for me and the other apostles to be constantly [putting ourselves] in danger [because we tell people the gospel].
Kuma me yasa muke cikin hadari kowace sa'a?
31 My fellow believers, every day I [am in danger of] being killed {people killing me}! That is as true as it is that I am pleased with you because of your close relationship with Christ Jesus our Lord.
Ina mutuwa kullum. Wannan nake furtawa ta wurin fahariya, 'yan'uwa, wadda nake da ita cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu.
32 [If God will not cause us believers to become alive again after we die], (I will receive no benefit at all [from having opposed those who attacked me so strongly] in Ephesus [city]./what will I gain [from having opposed those who attacked me so strongly] in Ephesus [city]?) [RHQ] They were [fighting me like] wild beasts! If we [believers] will not be raised [from the dead] {If [God] will not cause us [believers] to live again}, we might as well say [as people often say]: “Tomorrow we are going to die, so we might as well enjoy now everything that we can. We might as well feast and get drunk!”
Menene ribata, a idanun mutane, idan nayi kokowa da bisashe a Afisa, idan babu tashin matattu? “bari mu ci mu sha, domin gobe zamu mutu.”
33 Do not let [yourselves be deceived by those who say that God will not cause believers to live again] {Do not let [people who say that God will not cause believers to live again] deceive you}. If you associate with evil people [who say such things], they will (influence you to do evil things/destroy your good moral way of living).
Kada fa a yaudare ku, domin “tarayya da mugaye takan bata halayen kirki.”
34 Start thinking correctly again [about these matters], as you should, and [stop your sinful behavior which has resulted from] your wrong thinking. [I say that] because [it seems that] some among you do not know God, and as a result they [are thinking wrongly]. I say that to make you ashamed.
“Ku natsu! kuyi zaman adalci! kada ku cigaba da zunubi. Domin wasunku basu da sanin Allah. Ina fadar wannan domin in baku kunya.
35 But some of you are asking, “How will dead people be raised {How will [God] cause dead people to become alive} again? What kind of bodies will they have?”
Amma wani zaya ce, “Yaya za'a yi tashin matattu? Wane irin jiki kuma zasu tashi da shi?
36 [Anyone who asks such questions is] foolish. You [know that] a seed that is planted in the ground must completely change its form [MET] before it sprouts.
Ku jahilai ne sosai! Abinda ka shuka ba zaya fara girma ba sai ya mutu.
37 A seed, such as a wheat seed, is very different from the plant that sprouts from it.
Abinda ka shuka ba jikin da zaya kasance bane, amma kwayar irin ne kawai. Wanda zaya zama alkama ko wani abu daban.
38 God gives everything that lives the form that he desires. He gives each seed its own form.
Amma Allah zaya bashi jiki yadda ya zaba, ga kowane kwayar iri da nashi jikin.
39 [Similarly], people, animals, birds, and fish all have flesh, but each one has a different kind of flesh.
Ba duka jiki ne yake iri daya ba. A maimako, akwai jiki irin na mutane, akwai kuma wani irin na dabbobi, kuma wani jikin irin na tsuntsaye, kuma da irin na kifi.
40 Also, there are angelic beings in heaven (OR, stars and planets in the sky), and there are people with bodies on the earth. The angelic beings (OR, stars and planets) are beautiful in one way, and people on earth are beautiful in a different way.
Akwai kuma jikina na samaniya da jikina na duniya. Amma daukakar jikin samaniya wata daban ce kuma daukakar jikin duniya daban ce.
41 The sun is bright in one way, and the moon is bright in a different way, and the stars are bright in a different way. And even the various stars are different from each other in how bright they are.
Akwai daukaka irin ta rana, da kuma wata daukakar irin ta wata, da kuma wata daukakar irin ta taurari. Domin wani tauraron ya bambanta da wani wajen daukaka.
42 And it is the same way [with our bodies. The bodies that we will have when God causes us] to live again after we die [will not be the same as the bodies that we have now] [MET]. [The bodies that we have now] will die and decay. [The new bodies that we will have] will never die.
Haka yake a tashin matattu. Abinda aka shuka mai lalacewa ne, wanda aka tayar marar lalacewa ne.
43 We despise [the bodies that we have now], before we die. But our [new bodies] will be glorious. The [bodies that we have before we die] are weak. But our new bodies will be strong.
An shuka shi cikin rashin daraja; an tayar da shi cikin daukaka. An shuka shi cikin rauni; an tayar da shi cikin iko.
44 The bodies that we have before we die are natural bodies. But [our new bodies] will be ones that [God’s] Spirit ([controls/gives us]). Just like there are natural bodies, there are bodies that [God’s] Spirit [completely] controls (OR, makes alive).
An shuka shi jiki na zahiri; an tayar da shi jiki na ruhaniya. Idan akwai jiki na zahiri, to akwai jiki na ruhaniya.
45 [In the Scriptures] it is written {we read} that [when] the first man, Adam, [was created], he became a living human being. [Christ later also became a human being]. But [he is different from Adam, because he] became a person who gives us [spiritual] life.
Haka kuma aka rubuta, “Adamu na farko ya zama rayayyen taliki.” Adamu na karshe ya zama Ruhu mai bayar da rai.
46 But our bodies that God’s Spirit (will completely control/will give us) are not the first bodies that we have. We have our natural bodies first.
Amma na ruhaniyar ba shine ya fara zuwa ba amma na zahirin, daga nan na ruhaniyar.
47 The first man, [Adam], was created {[God] created the first man, Adam} from the dust of the earth. But [Christ], the one who came later, came from heaven.
Mutumin farkon ai daga turbaya ya fito, wato na duniya. Amma shi na biyun daga sama yake.
48 Everyone on earth [has a body] like the first man on the earth had. And in heaven, [everyone will have a body like Christ], the man who came from heaven, has.
kamar yadda mutumin ya fito daga turbaya haka ma wadanda aka halitta da turbaya. kamar yadda mutumin yake daga sama haka ma wadanda ke na sama.
49 And just like [God] gave us bodies like the first man on earth had, so we [believers will have bodies] like [Christ] has, who is now in heaven.
Kamar yadda muke dauke da jiki mai kamannin turbaya, haka ma zamu kasance da kamannin mutumin sama.
50 My fellow believers, I want you to know that we [(inc)] [SYN] cannot go [to heaven, where] God rules [over everything], with our physical bodies, because our bodies [cannot last forever]. They will die and decay.
To wannan na fada, 'yan'uwa, cewa nama da jini ba za su gaji mulkin Allah ba. Haka kuma mai lalacewa ba za ya gaji marar lalacewa ba.
51 But I will tell you something that [God] has not revealed [before]: [Some of] us [believers] will not die [EUP]. However, all of us will be changed {[God] will change all of us}.
Duba! ina gaya maku asirtacciyar gaskiya: Ba dukanmu zamu mutu ba, amma dukanmu za a canza mu.
52 [It will happen] suddenly, as [fast as someone can] blink his eye [MET], when [we hear the sound of God’s] trumpet for the last time. When we hear that trumpet, all [the believers] who have died will come back to life and will have bodies that are changed {that [God] has changed}, bodies that will never decay.
Za a canza mu nan da nan, cikin keftawar ido, a kaho na karshe. Domin za a busa kaho, kuma za a tada matattu marasa lalacewa, kuma za a canza mu.
53 And the [bodies of us who are alive at that time] will [also] be changed {And [God] will [also] change the [bodies of us who are alive at that time]}. These bodies of ours that die and decay must be transformed into [new bodies that] will never die; [it will be like someone] [MET] getting rid of [his old clothes] and putting on [new ones].
Domin wannan jiki mai lalacewa dole ya sanya jiki marar lalacewa, kuma wannan jiki mai mutuwa dole ya sanya marar mutuwa.
54 When that happens, what is written {what ([a prophet/Isaiah]) wrote} [in the Scriptures] will come true/happen: [God] will completely get rid of [MET] death. Our dying will no longer have any power to defeat us;
Amma idan wannan jiki mai lalacewa ya sanya marar lalacewa, kuma wannan jiki mai mutuwa ya sanya marar mutuwa, sai abinda aka rubuta ya cika, “An hadiye mutuwa cikin nasara.”
55 Death [APO] will not win a victory over us. Death will not be able to hurt us. (Hadēs g86)
“Mutuwa, ina nasararki? Mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs g86)
56 It is because we sin [MET] [that we die, and it is because we] have God’s laws that we [know that we] have sinned.
Gama dafin mutuwa zunubi ne, kuma ikon zunubi shari'a ce.
57 But because of what our Lord Jesus Christ [has done], he enables us to be free [from having to obey God’s laws to be saved and to be free of being afraid to die]. We should thank God for that!
Amma godiya ga Allah, wanda ya bamu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu!
58 So, my fellow believers whom I love, continue to hold strongly to [the things that you believe]. Do not let anything cause you to doubt them. Always be doing enthusiastically the work that the Lord [gives you]. And remember that the work that you do for the Lord is never (in vain/useless), [as it would be if God will not cause us to live again after we die].
Saboda haka, ya ku 'yan'uwana kaunatattu, ku dage kuma kada ku jijjigu. Ko yaushe ku habaka da aikin Ubangiji, domin kun san cewa aikinku cikin Ubangiji ba a banza yake ba.

< 1 Corinthians 15 >