< 1 Chronicles 8 >

1 Benjamin had five sons: Bela, Ashbel, Aharah,
Benyamin shi ne mahaifin, Bela ɗansa na fari, Ashbel ɗansa na biyu, Ahara na uku,
2 Nohah, and Rapha.
Noha na huɗu da Rafa na biyar.
3 The sons of Bela were Addar, Gera, Abihud,
’Ya’yan Bela maza su ne, Addar, Gera, Abihud
4 Abishua, Naaman, Ahoah,
Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
5 Gera, Shephuphan, and Huram.
Gera, Shefufan da Huram.
6 [One of Gera’s sons was Ehud.] The descendants of Ehud were leaders of their clans who lived in Geba [city], but they were forced to move to Manahath [city].
Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
7 Ehud’s sons/descendants were Naaman, Ahijah, and Gera. Gera was the one who led them when they moved to Manahath. Gera was the father of Uzza and Ahihud.
Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
8 [Another descendant of Benjamin was Shaharaim]. He and his wife Hushim had two sons, Abitub and Elpaal. In [the] Moab [region], Shaharaim divorced Hushim and his other wife Baara. [Then he married a woman whose name was] Hodesh, and they had [seven sons]: Jobab, Zibia, Mesha, Malcam, Jeuz, Sakia, and Mirmah. They were all leaders of their clans.
An haifa’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
9
Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne’ya’yansa, kawunan iyalai.
Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
12 Elpaal’s sons were Eber, Misham, Shemed, Beriah, and Shema. Shemed built [the towns of] Ono and Lod, and the nearby villages. Beriah and Shema were leaders of their clans, who lived in Aijalon [city]. They forced the people who lived in Gath [city] to leave their city.
’Ya’yan Efa’al maza su ne, Eber, Misham, Shemed (wanda ya gina Ono da Lod tare da ƙauyukan kewayensu),
da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
14 Beriah’s sons were Ahio, Shashak, Jeremoth, Zebadiah, Arad, Eder, Michael, Ishpah, and Joha.
Ahiyo, Shashak, Yeremot
Zebadiya, Arad, Eder,
Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne’ya’yan Beriya maza.
17 [Other] descendants of Elpaal were Zebadiah, Meshullam, Hizki, Heber,
Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
18 Ishmerai, Izliah, and Jobab.
Ishmerai, Izliya da Yobab su ne’ya’yan Efa’al maza.
19 [Another descendant of Benjamin was Shimei.] Shimei’s descendants included Jakim, Zicri, Zabdi, Elienai, Zillethai, Eliel, Adaiah, Beraiah, and Shimrath.
Yakim, Zikri, Zabdi,
Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
Adahiya, Berahiya da Shimra su ne’ya’yan Shimeyi maza.
22 Shashak’s sons were Ishpan, Eber, Eliel,
Ishfan, Eber, Eliyel,
23 Abdon, Zicri, Hanan,
Abdon, Zikri, Hanan,
24 Hananiah, Elam, Anthothijah,
Hananiya, Elam, Antotiya,
25 Iphdeiah, and Penuel.
Ifdehiya da Fenuwel su ne’ya’yan Shashak maza.
26 [Another descendant of Benjamin was] Jeroham, whose sons were Shamsherai, Shehariah, Athaliah, Jaareshiah, Elijah, and Zicri.
Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne’ya’yan Yeroham maza.
28 In the records of these clans it is written that all those men were leaders of their clans, and they lived in Jerusalem.
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29 [Another descendant of Benjamin was] Jeiel. He lived in Gibeon [town], and he was the leader there. His wife was Maacah.
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30 His oldest son was Abdon. His other sons were Zur, Kish, Baal, Ner, Nadab,
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31 Gedor, Ahio, Zeker,
Gedor, Ahiyo, Zeker
32 and Mikloth. Mikloth was the father of Shimeah. All these sons of Jeiel also lived near their relatives in Jerusalem.
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
33 Ner was the father of Kish, and Kish was the father of [King] Saul. Saul was the father of Jonathan, Malchishua, Abinadab, and Esh-Baal.
Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
34 Jonathan’s son was Merib-Baal. Merib-Baal was the father of Micah.
Ɗan Yonatan shi ne, Merib-Ba’al wanda ya zama mahaifin Mika.
35 Micah’s sons were Pithon, Melech, Tarea, and Ahaz.
’Ya’yan Mika maza su ne, Fiton, Melek, Tereya da Ahaz.
36 Ahaz was the father of Jehoaddah. Jehoaddah was the father of Alemeth, Azmaveth, and Zimri. Zimri was the father of Moza.
Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
37 Moza was the father of Binea. The son of Binea was Raphah. The son of Raphah was Eleasah. The son of Eleasah was Azel.
Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
38 Azel had six sons: Azrikam, Bokeru, Ishmael, Sheariah, Obadiah, and Hanan.
Azel yana da’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu. Azrikam, Bokeru, Ishmayel, Sheyariya, Obadiya da Hanan. Dukan waɗannan’ya’yan Azel maza ne.
39 Azel’s [younger] brother was Eshek. Eshek’s oldest son was Ulam. His other sons were Jeush and Eliphelet.
’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne, Ulam ɗan farinsa, Yewush ɗansa na biyu da Elifelet na uku.
40 Ulam’s sons were brave warriors and (good archers/able to shoot arrows well). Altogether they had 150 sons and grandsons. Those were the descendants of Benjamin.
’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya. Dukan waɗannan zuriyar Benyamin ne.

< 1 Chronicles 8 >