< Psalms 114 >

1 When went out Israel from Egypt [the] house of Jacob from a people speaking a foreign language.
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 It became Judah sanctuary his Israel dominion his.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 The sea it saw and it fled the Jordan it turned around to backwards.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 The mountains they skipped about like rams hills like young ones of sheep.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 What? [is] to you O sea that you will flee O Jordan you will turn around to backwards.
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 O mountains you will skip about like rams O hills like young ones of sheep.
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 From to before [the] lord tremble O earth from to before [the] God of Jacob.
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 Who turned the rock a pool of water flint into spring of his water.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Psalms 114 >